AISHA HUMAIRA Part 8



_don't listen to the saying of eyes,those eyes also decives,try to identfy the right eyes that suits u_
   
    Seda ta gama kuksn ta sannsn ta fita falo ta zsuna yau bata da niyan dora musu girki ma sam sam aisha me kike nufi ne?
A ina?
Girki dare nayi
And ?
Kallon ta kawai yayi ya gyda kansa ya shige daki jim kadan ya fito tare da khadija ya dau key din sa ya yi waje aisha se mun dawo tsabsr takaici da bakin ciki kasa magana ma tayi ni hamma ze wa wannan wulakancin?
  Shi kuma resturant suka je da khadija suka ci abinci tare daga nan ya kaita gidan kanin baban ta dake dawaki road suka gaisa da matan sa sannsn suka yi yahuza suya ya siyo nama da youghrt ya dawo cikin motar saura na ice cream ya fada yana murza hannayen sa ya biya ta oisis ya siyo ice cream din sannan suka tafi gida.
  Be samu humaira a falo ba amma yasan tana daki ya shiga dakin bayan sunyi sallama da khadija kan ta shirya da wuri gobe wajan takwas zasu wuce asibitin baya son african time na mata
 To hamma seda safe Allah tashe mu lafiya amsa ya bata ledar ta sannan ya leqa dakin bata nsn kennan tana dKin sama
 Saman steps ya hau ya shiga dakin ta tana kwance ko a ksn kujera tana tunsni kan sa ya girgiza ya karasa kusa da ita ya tsuguna a kasan kamshin turaren sa shi ya isar mata da sakon shigowarsa dada kulle idan tayi
  Haba sweet mata ta ni na isa kallon wata da sunan soyayya bayan ke kin san fa matsayin khadija a guna ko dan darajar mama bszan hanata zama a gida na ba nasan aishata will understand me fahimta ce ke aisha humaira ki cire zargin cewa akwai wata bayan ke a cikin rayuwata  insha Allah da yardar me duka me kowa da komai kin gama samun masdook kina ganin a iya wuni daya gaba daya na rame na zama abun tausayi saboda rashin samun kulawar ki humaira ta a taimaka a min afuwa kinji matata kanwata anminiyata
   Ni ka rabu dani ai ban ce ma komai ba kinji yadda zuciyata take bugawa dari dari kawai aisha take kira ke ni in banda shirmen ki ta tuyo tana kallon sa aa ai magana zan miki ba ba a nake miki ba ta murguds masa dan bakin ta in bsnda abunki humaira me zan kalla a sauran mata gaki komai ya ji baki san matsayin ki ba da girmsn ki a gareni ke ni duk sauran matan nan muna mata nake ganin su.
   Ai dadin baki ko hamma kai expert ne a yin sa
 Kinga naman nan na sanyi daure muci ki sha ice cream din su mu cigaba daga inda aka dora ba abunda kiks ci fa yau ina kallon ki
  Ai baka damu na ci din ba ne
 Wai kin san ko yadda nake ji dake har fushi naso nsyi irin wadda na saba yi ta da in koma masdook muhammad dikko na da amma a ksn ki na kasa kin gama da rayuwata  wallahi humaira ban san irin son da nake miki ba humaira.

 Bani naman ta amsa tana ci tana gamawa ta mike ta yi hanyar wadrope ta dauko towel da gown ya yi maza ya bita ya hadata da wardrope din ya soma aika mata da kissises ta ko ina na jikin ta huma...ir..a kiyi hakuri ki tausaya min ya sa hsnnun sa ya zare mata zip din rigarta tsugunawa tayi a kasa ta runtse idanta gam gam heartbeat dinta yana bugawa gudu gudu sauri sauri.
   Seda yasan yadda yayi ya lallaba matarsa suka lula duniyar maji dadi.
***
_bayan wata daya_

Dada na zaune a tsakar gida ita da inono da mardiya matar isyaku suna tankade dan yin girkin dare
  Sallama suka ji daga waje
 Ta amsa tare da cewa a shigo
 Yana shigowa dada ta mike cike da mamkin wanda take gani shi kuma tsugunswa yayi har kasa ya gaida dada bata idda amsawa ba ya sa gwiwowin sa a kasa ya hade hannayen sa biyu ya na zubda hawaye ya ce
   *dada na jigata haka,na wahala,na gaji,na kasa kara dannewa,na kasa bin abunda nayi alkawari na daina kunyar na daina zagin kaina a daki kawai abu daya nake da buksta yanzu kafin na koma gun mahilicina hakki yana damuna dada ki tausya ki yafe ni da aikin dana aikata dada kin kasance uwa me tarin kulawa ga yayanta da basu tarbiya kin kasance uwa me tausayi da hakuri dada ki yafe ma wannan dan naki a sanda abubuwa suka faru dada shaidan ya shiga tsakani ga kaidin mata dada abu daya idanuwana suke da muradin gani abu daya kunnuwana suke da bukatar ji abu daya hannuwana suke da bukatsr tabawa dada ki yafeni in ga humaira dada ki yafe ni inji kalmar abba daga bskin humaira dada ki yafe ni hannuwa na su rike na humaira dada jinina nake son gani dada ina da komai amma bani da komai na rasa aishata ruhina bazan koma gun Allah ba ban ga jinina ba jinin aisha*
  Mike tsaye ahmad bari kuka haka aisha ai taka ce ni ban hanaka aisha ba illa na rike alkawarin marigayiya ne ahmd duk abunda ya faru mukadiri ne daga Allah kuma ta faru ba yadda za ayi dama ni laifin ka da nake gani rashin waiwayar mu da kayi ka watsar da al'amuran diysrka kasan da ita kuma ahmad ni bana kin ka domin kai din abunda aisha ke so ne ban san mesa kaki zuwa inda take ba ko sau daya amma a nan kuskuren ka yake na watsi da diyarka wadda ko hula baka taba aiko mata ba baka san yarintar ta ba baka kuma san girman ta ba baka san halin da take ciki ba da dai baka sani ba shi ne an zalince ka amma kasan da ita Allah ya kiyaye gaba
  Dada baki zuwa ba da gayya illa ina bin alfarmar da aisha ta nema a gurina
 Aisha ta tura min da wasika ta hannun aunty
 Eh tabbas ni na bada wannan takarda.
  A cikin takardar aisha ta nemi alfarma a gurina
 _bana kin ka ahmad kuma ban dau abunda ka min a matsayin cin fuska ba illa kadarata kuma ko kadan ban rike ka ba ko dan darajar hajiya bazan ki jinin ta ba ahmad ina gadon asibiti nake rubuta ma wannan wasikar tamkar wasiya ce na baka ahmad na soka kuma bszan daina ba naso munyi wata rayuwa me tsawo me dadi da fadi da kwanciyar hankali sede Allah be nufa ba bazaka manta dani ba ko dan yara biyu da na bar maka ka rike_ _mubarak ka kula dashi amma diyar dana haifa bazata iya xama a gidan ku ba sabda matar ka bazan yarda a hallakata ba_ _dan ba abunda bazata iya ba amma ina neman alfarma a_ _gareka ka min wannan hallacin in har ka taba sona koda inci daya ne ahmad ka_ nesanta kan ka daga _gun diyar dana haifa har se ta kai munzalin_ _da ya kamata kasanta wato bayan girmanta ka nesanta ta daga_ _wahala da bakin ciki na gidan ka ka bar min ita gun dada ban son_ _wata alaka ta hada ka da ita har se sanda ta mallaki hankalin ta_ _duk tsiya zata neme ka ina so ka bawa mubarak labarin_ _rayuwata a gidan ka ina so ka rike shi_ _amana ka hada kan sa da danuwan sa faruk don duk yayan ka ne karsu raba kan su ka rike su amana in zaka iya ka koya wa kan ka rashina da rashin diyarka ina son ka ahmad kayi kokarin gyara gidan ka na barka lafiya taka har abada aisha humaira mubarak dikko_

 Dada taya zanki bin zancen aisha to na kai kasa bazan iya ba ki bani diyata dada
  Ahmad kar ka damu aisha ai dama taka ce sede tana gidan mijinta a kano
  Hawayen dadi suka zubo masa ya riko hsnnayen dada dame zan saka miki da wacca kalma zan gode miki dada kin gama min komai dan kin rike min amanar diyata dada Allah saka miki da alkairi ya sa ki gidan aljanna ba abunda zan iya saka miki dashi dan girman ki ya wuce misali.
   Ahmad shiga ka zauna a ciki bara a sama maka abu kaci ka sha hanya ina hajiyar taka?
 Tana kumo amma jibi zasu zo da su mubarak
To masha Allah
Allah ya kawo su lafiya amin .
 Nan aka fara hidima da shi a gidan su baffa ma nan suka same shi suka dasa wata hirar ta ya bsyan rabuwa.
  A nan dada taji ma ai sun rabu da tsohuwar matar tasa tun tutuni da daddewa ma.
 *****
*KANO TA DABO*

Hamma
uhm
Ina ji a jikina wani abun alkairi na bina
Uhmyayi murmushi haka ne humaira
Kasan me?
Uhm uhm sekin fada
Hamma mubarak yace min yana da surprise da ze min
To me wannsn
Nima ban sani ba wallahi amma am excited naji me ze min
Nima kinga kin sani a suspense
ai gwara se mu shiga suspence din tare ni da kai mu dukka
 Ya yi kissing bakinta ai kece mu dukka din
ta ja hancin sa
Ouch kin fiya cin zalli fa
Ta masa fruny face yayi dariya mara ji kawai
  Ya shafa dan cikin ta yaushe zan yi ajiya ne naga kullum aiki ne amma har yau ba result lafiya ko.
Kai zan tambya kila aikin naka beyi sossai
 Kai lallai ma ke din nan duk akin danake kina korata kice baya yuwuwa?zaki sani yau in na kamaki ki sekin ce dan Allah  in bari ku huta
   Ta sa masa dariya
A nan suka yi ta hira tana tsokanar sa yana basarwa daga karshe ya sunkuceta ya yi daki da ita.
   Asuba ta gari masoya.

Da misalin karfe uku da rabi na rana aisha zaune ita kadai ta dawo da wuri dan lecture daya kawai suka yi ta gama sakwara se nishi take dan daka dan ma maigidan yace shi yake so yau da bazata yi ba bata son dakan sakwara tayi miyar agushi taji nama da kaza zako zako a ciki da busasshen kifi yaji kayan hadi da gyada a ciki ta jera tebur kawai jiran dawowarsa take tadan kishingida taji tsayuwar motoci kusan guda biyu ta ce aa yau da bako yazo min?
  Ta cigaba da zama seda aka buga kararawa tukuna ta mike cike da zumudi ta duba ta dan ramin kofar taga hamma mubarak da hamma ni'imatullahi a tsayi da sauri ta bude tayi wani ihun dadi
 Sannu da zuwa hamma sannu da zuwa
 Kafin yace oh ke kam kin fiya ihu ba cewa mu shigo ciki?
To mu shiga hamma ya hanya?
Suna shiga wata motar ta kuma tsayawa
 Yau ksm kace gidan nawa ya yi albarka su waye kuma?
Da dada,da mijinki,da hajiya,da aunty maryama,da baffa idi da baffa...bari bari fada hamma nasan housefull kuka zo min ki tsaya mana kiji da wa kuma
 Aa i cant gwara na karasa na gan su da ido na dada fa kace ka barni naje na yi tsalle kanta
 Yana dariya ta fita daga falon tayi waje da gudu wani tsalle ta daka kan dada tana ihu sannun ki dada kingan ki yau a gidan aisha humaira naji dadin ganin ki
  Humaira ki na nutsuwa mana
 Hararsa tayi cikin wasa
 Ya maida mata
Baffa idi ya mata dakuwa
Tayi kasa da kai taja dada zuwa cikim gidan bakin ta yaki ruhuwa dan murnar dadin ganin dada

Aisha kina da bako fa a waje baki kula ba?
   Bako kuma,waye?
Wani bawan Allah ne
To bara naje na ga
    Aa zauna masdook shigo dashi
Ai tunda suka shigo tare da hamma masdook ta saki baki galala tana kallon sa cike da mamaki da al'ajabi ta kalli wannan ta kalli wancan
  Ma..
Dada Abbana ne?
Uhm shi ne aisha abban kine ahmad ne yazo ganin diyarsa
  Hawayen da suka taron mata a fuska suka karasa zubowa se kuma ta mike ta karasa kusa da shi tana hawaye
  Ashe zan ga abbana?
Ashe zan gan shi a duniya na furta wannan kalmar ta abba?
 Ya Allah !Allah nagode maka Allah nagode maka kaine abun godiya kai ne me yadda kaso a san da kaso a lokacin da ka so dada,hamma,yau ga Abban *aisha humaira*ina kallon sa yana kallona wanda zan kalla nace Abbana
   Ta rike hannyensa ta dora goshin ta a kam su tana hawaye
 Abba ka dade baka zo ba
Ka nisanta ni da kiran ka da suna abba
Abba ni me nawa a sabanin ka da ummina da dada ?
Da har ta shafe ni ban samu arzikin cin yarinta da ku ba bayan ina da dangin uba
 Abba *ba a min adalci ba* a *rayuwa ta* da ka hane ni da sanin *waye kai a gareni*
Abba soyayyar uba nada muhimmanci a rayuwar ko wanne dan 'adam bayan ta uwa abba ni mesa baka yi tunanin ko da daga nesa ne ka kalle ni ko ka min magana ko ka gan  ni?
Abba bakin jinina ya kai haka?
  Yana hawaye ya girgiza mata kan sa kiyi hakuri humaira ni na kasance me laifi a gareki ban san mezan ce miki ba ban san da wane ido zan kalle ki ba ban san ta ins zan fara neman ahuwar ki ba aisha ki yafe ma mahaifinki da ya yi rashin kula da d'iya kamar ki
   Abba ka daina fadin haka ni nasan komai ka gani daga Allah ne yanzu lokaci ne abu daban lokaci ne na farin ciki abba nagodewa Allah da ya kuma hadani nida kai nasan waye mahaifina
  Yau duk wanda zai min tambya cewa ni din *yar waye*zan ce ni din diyarka ce abba zauna kaji
   Ta cika masa gaba da kaysn ciye ciye
 Yana fara'a yace duk ni kadai humaira?
Uhn abba na
 Hajiya tace ba a ta kaka ko?
Ai ku kun tsufa
Aka sa dariya
abban naki se ya rigani cikawq ni ina nan tare dake
Humaira tayi dariya lallai ma hajiya sannu
Masdook yace hajiya gaya mata kin fita kwari ita sabuwar jini ku tsohon hannu
 Aka yi dariya gaba daya dakin.

Nan hira ta kacame ta bayan rabuwa ana ta raha kamar kar a rabu
    _dama komai yayi farko zai karshe har ya zamo labari komai na zaman duniya dan hakuri da juna ne da zaman lafiya_

Da daddare ko suna hira suna cin tuwon shinkafa da miyar kubewa danya cikin tray daya
 Aisha ta kalli hamma mubarak tana dariya hamma
uhm aisha
Kulle
Kamar ya?
Kai de kulle?
Uhm cas
Tom
Youwa abbana
Uhm aishata
Abba kayi wa hamma aure shi da hamma faruk
Kema kya fada sun fara tsufa ba magaji na gaji da neman masu mata ke kila kya samo musu
 Sossai ma abba ai sun yi mata fa sun rufe ka ne basu sanar da kai ba
 Aisha me haka?
Me kuwa gaskiya zan fada musu ne ayi da wuri ko kuwa nasan fa kuna so kuna kaiwa kasuwa
 Eh lallai ma yarinyar nan
 Abba da fadimatu ta gidan mu da rabi'atu
 Kee aisha sharri inji dada
Wallahi Allah dada da gaske nake miki in kuma sun karyata dada ki tamaye su kiji
  Megidana wai haka ne
 Shiru yayi be tanka ba dan aisha ta gama dashi wallahi shi kuma kunya ce dashi kamar me
   Ka fada min faruku haka ne?
Dada ni mezan ce?ai tunda ta fada hakan ne
 Kinji ko dada kawai se munzo neman aure dikko
  Masdook ya mintsine ta a baya ta zabura wayyo Allah na hamma mena ma?
Ai da sauri yayi waje dan aisha zata kunyata shi cikin su baffa aka sa dariya
Dada tace meya miki?
Mintsini na fa yayi?
  Kowa ya s driya wayanan yaran halin su sai su yan banxa
 To ai shi kenan mu dama haka muke su a dinga *zumunci* Allah ya tabbatar da mafi alkhairi
Amin dada
 Ahmadu mu kuma daginmu sun kare a dikko ta katsina
 Aiko dai hajiya gashi nan dai zuri'ar tamu daga kumo zuwa dikko Allah dai ya kara tabbatar da mafi alkhairi a zamantakewar mu ina jin dadin wannsn *yanayin*Allah dai ya sada mu dukka a gidan aljanna
amin ya Allah

Da misalin karfe uku da rabi na rana aisha zaune ita kadai ta dawo da wuri dan lecture daya kawai suka yi ta gama sakwara se nishi take dan daka dan ma maigidan yace shi yake so yau da bazata yi ba bata son dakan sakwara tayi miyar agushi taji nama da kaza zako zako a ciki da busasshen kifi yaji kayan hadi da gyada a ciki ta jera tebur kawai jiran dawowarsa take tadan kishingida taji tsayuwar motoci kusan guda biyu ta ce aa yau da bako yazo min?
  Ta cigaba da zama seda aka buga kararawa tukuna ta mike cike da zumudi ta duba ta dan ramin kofar taga hamma mubarak da hamma ni'imatullahi a tsayi da sauri ta bude tayi wani ihun dadi
 Sannu da zuwa hamma sannu da zuwa
 Kafin yace oh ke kam kin fiya ihu ba cewa mu shigo ciki?
To mu shiga hamma ya hanya?
Suna shiga wata motar ta kuma tsayawa
 Yau ksm kace gidan nawa ya yi albarka su waye kuma?
Da dada,da mijinki,da hajiya,da aunty maryama,da baffa idi da baffa...bari bari fada hamma nasan housefull kuka zo min ki tsaya mana kiji da wa kuma
 Aa i cant gwara na karasa na gan su da ido na dada fa kace ka barni naje na yi tsalle kanta
 Yana dariya ta fita daga falon tayi waje da gudu wani tsalle ta daka kan dada tana ihu sannun ki dada kingan ki yau a gidan aisha humaira naji dadin ganin ki
  Humaira ki na nutsuwa mana
 Hararsa tayi cikin wasa
 Ya maida mata
Baffa idi ya mata dakuwa
Tayi kasa da kai taja dada zuwa cikim gidan bakin ta yaki ruhuwa dan murnar dadin ganin dada

Aisha kina da bako fa a waje baki kula ba?
   Bako kuma,waye?
Wani bawan Allah ne
To bara naje na ga
    Aa zauna masdook shigo dashi
Ai tunda suka shigo tare da hamma masdook ta saki baki galala tana kallon sa cike da mamaki da al'ajabi ta kalli wannan ta kalli wancan
  Ma..
Dada Abbana ne?
Uhm shi ne aisha abban kine ahmad ne yazo ganin diyarsa
  Hawayen da suka taron mata a fuska suka karasa zubowa se kuma ta mike ta karasa kusa da shi tana hawaye
  Ashe zan ga abbana?
Ashe zan gan shi a duniya na furta wannan kalmar ta abba?
 Ya Allah !Allah nagode maka Allah nagode maka kaine abun godiya kai ne me yadda kaso a san da kaso a lokacin da ka so dada,hamma,yau ga Abban *aisha humaira*ina kallon sa yana kallona wanda zan kalla nace Abbana
   Ta rike hannyensa ta dora goshin ta a kam su tana hawaye
 Abba ka dade baka zo ba
Ka nisanta ni da kiran ka da suna abba
Abba ni me nawa a sabanin ka da ummina da dada ?
Da har ta shafe ni ban samu arzikin cin yarinta da ku ba bayan ina da dangin uba
 Abba *ba a min adalci ba* a *rayuwa ta* da ka hane ni da sanin *waye kai a gareni*
Abba soyayyar uba nada muhimmanci a rayuwar ko wanne dan 'adam bayan ta uwa abba ni mesa baka yi tunanin ko da daga nesa ne ka kalle ni ko ka min magana ko ka gan  ni?
Abba bakin jinina ya kai haka?
  Yana hawaye ya girgiza mata kan sa kiyi hakuri humaira ni na kasance me laifi a gareki ban san mezan ce miki ba ban san da wane ido zan kalle ki ba ban san ta ins zan fara neman ahuwar ki ba aisha ki yafe ma mahaifinki da ya yi rashin kula da d'iya kamar ki
   Abba ka daina fadin haka ni nasan komai ka gani daga Allah ne yanzu lokaci ne abu daban lokaci ne na farin ciki abba nagodewa Allah da ya kuma hadani nida kai nasan waye mahaifina
  Yau duk wanda zai min tambya cewa ni din *yar waye*zan ce ni din diyarka ce abba zauna kaji
   Ta cika masa gaba da kaysn ciye ciye
 Yana fara'a yace duk ni kadai humaira?
Uhn abba na
 Hajiya tace ba a ta kaka ko?
Ai ku kun tsufa
Aka sa dariya
abban naki se ya rigani cikawq ni ina nan tare dake
Humaira tayi dariya lallai ma hajiya sannu
Masdook yace hajiya gaya mata kin fita kwari ita sabuwar jini ku tsohon hannu
 Aka yi dariya gaba daya dakin.

Nan hira ta kacame ta bayan rabuwa ana ta raha kamar kar a rabu
    _dama komai yayi farko zai karshe har ya zamo labari komai na zaman duniya dan hakuri da juna ne da zaman lafiya_

Da daddare ko suna hira suna cin tuwon shinkafa da miyar kubewa danya cikin tray daya
 Aisha ta kalli hamma mubarak tana dariya hamma
uhm aisha
Kulle
Kamar ya?
Kai de kulle?
Uhm cas
Tom
Youwa abbana
Uhm aishata
Abba kayi wa hamma aure shi da hamma faruk
Kema kya fada sun fara tsufa ba magaji na gaji da neman masu mata ke kila kya samo musu
 Sossai ma abba ai sun yi mata fa sun rufe ka ne basu sanar da kai ba
 Aisha me haka?
Me kuwa gaskiya zan fada musu ne ayi da wuri ko kuwa nasan fa kuna so kuna kaiwa kasuwa
 Eh lallai ma yarinyar nan
 Abba da fadimatu ta gidan mu da rabi'atu
 Kee aisha sharri inji dada
Wallahi Allah dada da gaske nake miki in kuma sun karyata dada ki tamaye su kiji
  Megidana wai haka ne
 Shiru yayi be tanka ba dan aisha ta gama dashi wallahi shi kuma kunya ce dashi kamar me
   Ka fada min faruku haka ne?
Dada ni mezan ce?ai tunda ta fada hakan ne
 Kinji ko dada kawai se munzo neman aure dikko
  Masdook ya mintsine ta a baya ta zabura wayyo Allah na hamma mena ma?
Ai da sauri yayi waje dan aisha zata kunyata shi cikin su baffa aka sa dariya
Dada tace meya miki?
Mintsini na fa yayi?
  Kowa ya s driya wayanan yaran halin su sai su yan banxa
 To ai shi kenan mu dama haka muke su a dinga *zumunci* Allah ya tabbatar da mafi alkhairi
Amin dada
 Ahmadu mu kuma daginmu sun kare a dikko ta katsina
 Aiko dai hajiya gashi nan dai zuri'ar tamu daga kumo zuwa dikko Allah dai ya kara tabbatar da mafi alkhairi a zamantakewar mu ina jin dadin wannsn *yanayin*Allah dai ya sada mu dukka a gidan aljanna
amin ya Allah
   Kwanan su uku a gidan su masdook suka tarkata da kewar juna suka koma garuruwan su yan gombe suka dau hanya yan dikko ma suka dau hanya
ba karamin dadi humaira taji ba dan zuwan abban ta da yayunta maza guda biyu ita ma yanzu alfahari take da dangin ta
  Har an samu anyi maganar auran hamma mubarak da hamma faruk abbsn da baba sunusi zasu je dikko neman aure.
  Allah sa ayi damu.

***
Cike da kasala ta take kwana biyu tankar ba ita ba ga uban bacci da zazzabi ta take yi da ciwon kai.

Har kusan karfe tara bata farka ba wanda ba sabon ta bane masdook har ya shirya ya ja mata dan yatsa
  Ta dan juya alamun baccin be isheta ba
  Humaira lectures din fa?kin ga kin makara nima baki min break ba baki tayani na shirya ba kwana 2 naga wani sabon alamari kika fara mun a gidan nan kin fara wasa da komai ko?
   Hmm!hamma na gaji wallahi baccin be isheni ba ka hada tea ka sha kaji?
  Kallon ta yayi ya sunkuyo kusa da fuskarta meke faruwa matas?
   Hankade shi tayi ni ka daina zuwa kusa dabi ban san wannsn turaren ko ta fada da tsawa tsawa
 Mamaki ya ciks shi ya kufula kawai ya dungure mata kai ya dau jakar sa ya kara gaba
 Ita kuma ko a jikin ta komawarta baccin tayi abunta .

Yarinyar nan bata da kunya wallahi mtsw.
 
***
   Humaira bata farka ba se wajajjen karfe daya da rabi na rana tayi salati ta shiga bandaki tayi wanka ta zura atanpa doguwa ta koma falon nan cikin ta ya fara kugin yinwa yana zillo tsaki tayi dan wani irin 'kiwa take ji
  Wayarta ta lalubo ta danna number din hamma masdook yana duba mara lafiya lokacin se be dauka ba har ta tsinke
  Tayi tsaki mtsw
Shi kuma da ya gams da mara lafiya ys tafi yin sallah saida ya dawo ya kuma ganin kiran ta kusan missed call goma
 Ita kuma wannan lafiya?
Kiran ta yayi da sauri ta dauka tana dauka ta fashe da kukan shagwaba ni shi kennsn tun dazu ina kiran ka bska dauka ko ?
 Shi ne abun kuka
Uhn uhm ni yunwa nake ji .
 Hah'ah ,kina jin yunwa humaira ki shiga kitchen mana!
  Ni baxan iya ba
Ya kike so ayi yanzu?
Ni alala nake so na gwangwani ka kawo min
 Humaira ban son fitina fa da tashin hankali wane irin alele ina zan samo miki ki daure ki tashi ki gyara ki dora ki ci ni kuma ki min tuwon shinkafa zan dawo da wuri ban san wani alele
Ai seta sa mishi ihun kuka wallahi ba abunda zan yi ka siyo min kawai ta kashe wayar.

Kan sa ya dafa ni in banda rigima da masifa humaira ina zan samo miki wani alala tsaki yayi ya dau mukulinsa ya shiga office din wani abokin aikin sa dr.muhammad isa zage
 Yana gurnanin masifa kawai
Ya dai mijin aisha humaira?
Hmm wai alele take so ni ban san me yske damunta ba kwana 2 se rigima take ji abu kadan fada da masifa in ta gs dama kuka ga tashi a latti.
 Ya dinga murmushi
Ya ina ma bayani kana min murmushi?
To ai kaine ma masdook banda abunka ai kai seka godewa Allah ka raba goron murna
  A wannan tashin hankalin da nake ciki zan raba goro?anya kana jina kuwa zage?
  Wai idan ka ne ya rufe ko kan ka ne ya kulle?
Kamar ya
Duk ka fado alamumin masu ciki kuma ksna neman answer da ka riga ka santa.
  Alamomin masu ciki kuma...... la'ilaha illa lahu ai zama be kamani takalmin sa ya zare ya kalli gabas yasa goshin sa a kasa yana nuna godiyar sa ga Allah bakin sa har kunne zage amma naji dadi tashi mujr nemsn abuncin gargajiya dan Allah
  Tsaya in kira mrs.dita ince ta aika a siyo yadda in mun karasa an karbo ko kuwa kar aje ya kare
To maxa yi sauri kirawota.

***
Wajan karfe hudu da rabi ya dawo yadda ya sameta ya basa dariya sossai
 Tana zsune jigum a kasa ta ware kafafuwa tana shan iska dankwalin a kasa bakin ta a tsuke tana kuka shame shame
Duk yunwa ta gama mata kamu ta na ganin sa ta mike zumvur ta karasa kusa dashi ta fara duksn kirjin sa da karfin gaske ta dinga mintsinin sa
 Yau naji mugunta aisha wannan ai cin zali ne kashe ni zaki yi?
  Ba kaine ka min fada a waya ba bazaka samo min alele ba ina ta kaina nima ina zan iya maka wani tuwo
 To yi hakuri zauna ys zaunar da ita ya ajie mata flask din alele a gabanta
 Tana budewa kamshin ya daki hancin ta ba karamin dadi taji ba gashi yaji manja kusan guda goma taci ya tsaya yana kallon ta wai aishar sa na dauke da babyn sa a ciki kwansa kwallar dadi ta zubo masa a fuska
 Ysna kallon yadda taje ta lodar abinci aishar da ba ta wani ci sossai
  Aisha ai se kiyi kiba irin wannan cin abinci haka kamar an aiko ki?
  Uhm bazaka gane ba hamma yunwa nake ji sossai na rasa dalilin wannan cin nawa yayyi yswa
  Bara nayi wanka na duba lafiyar ki
 To hamma kar kasa wNnan turaren kaji?
To ur highnesss na daina sawa
Ta washe masa baki nagode.

Wanka yayi yasa 3quter da singlet ya fito da kaysn awo ya auna  ta ya ya duba plus dinta da komai da ya kamata ya koma daki ya ajiye
  Ya dawo falo ya sunkuce ta sama ya dinga juyawa da ita a duniyar sama janati(lol)
Humaira mu godewa Allah sarkin sammai da kasai mu godewa Allah da ya bamu ikon na ganin wannan ranar da kunne na yaji wannan dadadan albishir din kema zan jiyar dake
  Hamma ajiyeni kaina ta juya ajiye ni
 Ys zsunar da ita kan kujera ya riko hannayen ta biyu ya sa kunnen sa a cikin ta yana hawaye saukar ruwa taji a jikinta
 Hamma kuka?
Kukan dadi ne humaira kukan dadi ne barni na gama dan kin gama min komai kinsan ko babbsn rana gun ko wanne da namiji a duniya da abunda zai fi son ji a duniya?
Uhm me kuwa sama da matar sa tana son sa kuma ya sameta kuma gata da ladabi. Duk ba wannan ba humaira ba moment me dadi irin moment din da nake ciki yanzu moment din dana fuskanci na kusan zama *baba*ba momont me dadi irin moment din da zan ji wannan kalmar daga bakin abinda zaki haifa msna *BABA* wallahi humaira kin gama min komai
  Wai ni ban gane ba me kake cewa ne?
 Abunda nake cewa shi ne aisha humaira ta kusan zama *UMMA* kin kara takawa matsayi me girma daga *'ya*kika xama *kanwa* daga ksnwa kika zama *mata*daga wata zaki zamo  kuma *UWA*Kinga kuwa kin kara daraja fiye data
  Hamma are u serious?
Kai ya gyada mata
 Ta rungumesa dan dadi ta dinga mika godiyar ta ga Allah hamma Allah ya nuna mana fitowar abun cikina _i want to also experience the moment_
 Murmusa mata yayi to se ki ji sharuda na
    Ban da aikin wahala
    Cin abinci kan lokaci
     Bwn da tsalle tsallen kin nan.
   In kina son abu ki fada min.
Ban da yawo
  _An gama boss_
Saboda ina son babyn nan that will be my first born
 So ki kula sossai ban san abunda zai taba min shi
To hamma i ll be extra careful.
  Youwa banda wasa da ruwa a toilet saboda tsantsi zsn dinga rakaki
To babban baby
 Ke kuwa *_dan so_*
   Hhh
Kinga huta a nan zanje in dawo
 Tom ka taho min da chocolates to da grapes to ds gwanda
 Naji madam kar fa ki mtsa daga nsn.
   To
Rungume filon kusa da ita tayi tsna murnr dadi daga bisani ta shiga tayo alwala ta yi sallah raka'a biyu dan nuna godiyar ta ga Allah.
  Daf da magariba ya dawo ya dinga shigo da kaya niki niki yana ajiyewa a falo
 Ita dai kallon sa kawai take yana ajiye kaya.
 Seda ya gama ya xsuna wash na gaji da yswa
 Sannu da zuwa
Yauwa sannun mu.
  Kinga sakon ki .
Nagode
Wayanan meye?kayan baby ne na wasa kingan su ya juye mata kayan wasan irin na yara su jirage yartsana mota mashun da sauran tarkace dai haka gasu nan
 Su hamma gandoki ke ina rywanki yadda nake jin babyn nan banki ba ya fito ba yau
  Dariya ta sa masa wayanan fa?
Frame ne masu kyau na jarirai ki dinga kalla zaki samu cute babies sannsn wannan radion karatun qurani ne me grma kullum kina ji dan babyn kasance me ilimi kullum kina cin dabino ki sha zam-
 zam
hamma an dau course to Allah amfana amin
se ki rage kallon tv da yawa ban san babyna na kallo over da shan zaki lyk u ya lakuci hancin ta
  Ta dinga dariya nan suka baza kaya suna aikin hadawa
   Daga bisani ya dauko biro da takarda zo mu zabi sunayen yara
 Kai hamma wallahi bada ni ba duk gasu abbi dasu baffa dan rashin kirki kai zaka zabi sunan baby din ka bari ma yazo duniyar msn shi ma yayi kwari cikin
 Ke bar tsofaffin nan zasu sa masa sunaye irin nasu irin su yusha'u su .... ta toshe masa bakin sa kaje ka huta ka gaji da yawa ko kuma fara yanka min gwandar nsn in ci ai ni kuma yanzu na zama bawanki se yadda kika yi dani bara na dauko wuka da plate se kina ci kana bsni a baki dai to madam.

***
Haka rayuwar su take tafiya yadda yake kula da ita har aikinsa yake shiga dan ta fiya kwadayi shi yasa wani zubin yana gida dan zata iya bukatar wani abun kuma kar aje baya nan
  Basu samu saukij laulayin ta ba seda cikin ya yi wata hudu tukuna ta samu sauki amma tayi kiba ta hau kamar ba ita ba tayi jajir da ita
***
   An sa bikin su mubarak wata biyu masu zuwa
  Tana ta lallaba shi ya yarda taje dikko da kumo yaki ya ta bari in ta haihu seya ksits ganin daki
  Kai.hamma fadimatu fa da rabi'atu
Ko ma amira ce
 Ai lokacin nayi wata shidda ai yayi kwari by then baya son gardama yace Allah ya kaimu amin.

  _yan uwa kuyi hakuri nayi kuskure wajan rubuta number 78 a maimakon 77 shi yasa na gyara a nan da fatan mun tashi lafiya?_

Cikin aisha humaira na da wata biyar aka fara shirye shiryen bikin su fadimatu amma masdook ya hana taje tun ana sati bikin seda ta fadawa abbi da mama tukuna ya kaita amma duk motsin ta yana jin ta yana ganin ta baya barin ta yin komai.

Lokacin cikin amira watan shi takwas saura wata daya ta haihu ita ma tayi nauyu cikin nata babba kuma se nan da ita hamma yusuf yake yi.

Ranar kamu suka sa wata atampha sharooton sukyi gown a tsakanin su aka kama amaren guda biyu

Washe gari wuni da safe aka daura auren ansha shagali da du dj su aisha ana  ganin rawa ba damar aje a taka dan gam gam ya rike hannun ta yana ta zsre mata ido hamma sau daya
In kin haihu kya yi
Ta zumbura masa bakin sa yayi murmushi.

Washe garin daurin aure wato ran litinin aka dau hanyar gombe yayin da jikoki dada suka sha kuka da fada da nasiha wajen iya zama da miji da dangin miji.

Aisha humaira da amira da hamma yusuf da shi masdook da nas tare suka tafi a mota daya saura kuma a mota daban daban.

Can wajan magrib suka karasa gidan guda daya ne babba kato amma two part wato su biyu ne masu gidan da mubarak da fsruk amma a wajan gidan aka rubuta
   *Aisha Humaira mansion*
 Ba karamin kyau ginin yayi ba da beni kuma kowacce a bsngaren ta dakuna uku uku da toilet ko wanne a ciki kitchen din guda biyu ne daya a sama daya a kasa ba katamin kokarin hada musu kayan kitchen abbi da baffa suka yi ba falon fadima purpule komai kitchen dinta lemon green tun daga fenti har kayan da aka zuba mata a ciki.

Ita kuma rabi'atu pink ne light cikin kitchen dinta kuma purple dark da komai na cikin sa gaba daya.

Ba karamin sha'awa ya bawa mutane ba
   Tun da suka zo aisha ta samu guri ta zauna ta mimike kafafun ta tana ta haki ita ksm ta gaji hamma masdook suna waje su kuma hade da angwayen suna hira

Abinci sun ci har seda suka ture da ksn su da hannun su .
  Kwana abba yace su kuma yi gobe se su koma aka aminta da hakan.

Da daddare suna hira shi da humaira a bsngaren sa ta tsakanin d'a da mahaifi amma aishata ke se kin kwana biyu ko?
  Aa abba gobe zamu koma
 Amma da na so ki kuma kwana ko sati ne se kiyi in yaso kya bi jirgi ki koma gida

Abba sede ka fadawa hamma dan shi ke da matsala bazai barni ba in na tambaye shi kai kuma ko be so ba ze yarda dan kunyan ka
  Aa baxsn masa haka ba in kin sauka lafiya daga baya kwazo mana ganin gida yawon arba'in.
  Shi kennan abba.
 Waysrta ke ringing abba kaga ma ysna kira ai shi baya so nayi nisa dashi ne bara naje ts mike abbsn ya taya ta tashi daga zaune
 Hello hamma
Wai kina ina ne?
Ina gun abba amma gani na fito 
  Kin san dare yayi ya kamata a ce kina bacci ki huta babyn ma ya huta da wuri zamu wuce gobe
 Ai gani nan zan shiga gun su hajiya ko
 Zo tukuna zan miki seda safe
 Hamma Allah da nisa tafiyar fa kasan da kyar fa...
  Lokacina ne baki da shi amma kina dana kowa gud nagode
 Ya kashe wayar
 Ta bi wayar da kallo tana zumburar baki mutum ya gaji ace baze ce ya gaji ba.

****
Da safe aka soya dankali da kwai aka yi kunu aka kuma soys kosai masu shan tea suna sha masu son kunu kuma suka hada da kosai.

Seda suka gama aka yi wanka dan sha daya zuwa sha biyu zasu fara komawa garin su

Abba ya rarraba musu dubu biyu biyu gaba dayan su.

Tun da ta tashi bata ga hamma masdook ba ko a gun break dan tasan haushin ta yake ji to ita ya zata yi ?

Zaman ta tayi kawai.
  Shi kuma se kallon wayar sa yake yi ko zata kira sa amma shiru
 Lallai humaira raini .
Amma ba komai zan rama.

Banza yayi da al'amarin ta shi ma har suka zo tafiya ya wani daure mata fuska ba alamun dariya a ciki se jikin ta yayi sanyi ita kam ta kasa katabus nas ya taya ta shiga baya ta kukuta ta shiga yau sun ga miskilanci tun da suka dau hanyar kano uffan masdookbe fada ba balle yayi tari haka suka yi tafiyar lami sede hira a tsakanin hamma nas da kuma ita humaira din.

Kuma yana jin su har gida ya sauke nas sannan ya maida ta gida ya bata key din yayi reverse ya koma da bsya ya fice daga gidan ita dai bata ce komai ba to mezata ce?tasan laifin ta ne ita ta siya da kudin ta ba wani ne ya siya mata ba.
  Amma idan ta ysyi rau rau da hawaye tana kokarin basarwa amma seda ya zubo mutum se bakin hali da nukufurci

Ciki ta shigs ta zauna ta huta sannan tayi wanka ta dawo ta dafa musu abincin da zasu sa a bakin su tayi lemon kwakwa da kankana ta sa a fridge sannan ta zauna tasa kararun qurani me girma kamin bacci ya dauke ta a ksn kujera tana jin karatun.

Shi kuma gidan abokin sa ya je suka sha hira a tsakanin su kamar ba za a rabu ba se da ya gama ya koma gida yaga tana bacci a gun yasan tayi kewar sa amma yana son yaga iya son da take masa ya koma koya mata hankali kar ta kuma masa haka shi sa ze horata.

Ya debi abincin ya ci sannan ya sha lemo ya shiga yayi wanka ya yi sallah ya kwanta.

Tashi tayi ita ms tayi sallah seta ga alamun an shigo kuma anci abinci wato ya dawo kennsn sallah tayi ta koma dakin sa taga yaba baccin gajiya seta koma dakin ta kawai ta kwanta kan kushin din dakin tana nazari shi yafiya daukar abu da zafi ta shafi cikin ta *babyna u miss dada ryt?*nima i miss him ya daina mana irin wannsn fushin gaskiya amma koda yake laifin moma ne ai shi yasa dada is angry amma zamu shawo kan sa insha Allah.
[