ARNE Part Seven (7)

***** ARNE Part 7 *****
.
Har gado ta bita ta fin ciko ta zuwa kasa  Tashi matsiyaciya Yau zaki Fada min ranar da muka dawo SAA ni da ke a gidan nan  Idon ta a bushe ta mike tana kallon mummyn  Janyo ta tayi tace faryal meye kike tunanin zaki Fada ma baban ki  dazu? Wato kina Neman Tona min asiri ko Bamuyi dake bazaki Fada masa kinsan komai ba? Mummy ni na gaji ne..gwnda abba yasan komai   Nagaji da......"* bata kara sa ba taji tas a fusknta Kin gaji da min biyyayya a matsayina na uwarki ko   Mummmy.....just shut up tafada cikin wani razannanen tsawa da ita kan ta faryal sanda ta ja da baya  Na baki kwana biyu tal kidawo cikin hankalin ki in ba haka wallhy zamu sa kafan wando daya dake Mu zuba "*ta fada tare da fice waa cikin tsananin fushi   Kuka hade da tsoro ne ya kama ta lokaci daya"    xUbewa awjen akasa tayi tana maimai ta kalmar ennalihhi wa enna ilahi rajiun cikin kuka  Satin kamil hudu a yola Da sassafe cikin kauyen mayo balwa ya fice ya nufi anguwr da suka tashi da su papa, duk da ma ya Sha yawo cikin kwanakin"' ga uban kashe kudi daya yi wajen Neman taimakon mutane   Sosai wuri ya canza da kyr yake gane hanya 'domin kuwa a   Lokacin da yA bar gurin su kadai ne a bayan anguwar duk jeji ne gefen su   Gashi yanzu wajen     ya sauya gine gine sun cika ko ena  Gefe ya samu ya zauna yana tunanin ta ena zai fara ..gashi Dama nan ne waje na karshe a cikin list din sa    Can ya hango wani mai shayi da ya masa mugun kama da wani mai sayar da sigari da daya ke karami  
.
   Mikewa yayi ya Shiga motar sa ya nufe sa  Da sallamr su suka gaisa  Ogah lpyaa dai ko  Ko kana tambaya ne?   Ahh lpya lau  Amma dan Allah anan garin ka tashi?    Eh ogah ni cikakken dan garin nan ne   Dan juya wa kamil yayi yana Dada duba anguwan da kyw ko zaiga wani abun da zai kama kwatancen sa da shi   Lpya dai ko ogah? Ko ka bace kwatance ne   Ehhh toh*" kace anan ka taso ko? Tabbas kuwa ogah anan ba enda ban SANI ba ma kenan   Toh ko kasan wani ana Kiran sa kawu James abashi?dan kwantncen kammani ya masa yace Amma fa ya Dade yanzu na maka na yaran ta ne    Dan waro ido waje mai shayi yayi , Tabbbb kai kuma meya ha daka da shi.... Kasan shi ne? Eh kai na san shi mana abokin baba na ne ai  Ena mijin aunty vicky  Da Sauri kamil yace eh  Cikin tsananin mamaki mai shayi yace amma ogah me zai hada balarabe da wannan katon Arnen    Dan dariya kmil yayi yace ni dai in ka San enda zan same shi ka Fada min ko ka taimaka ka kaini yanzu   Ah"'a gaskiya bazan iya ba ogah  chaabbbb  Don naga ma Ku masu kudi ba ruwan ku ne shyasa na kula ka Amma duniya ba yarda gaskiya  Ni bazan baka adress ba kuma bana binka ko ena    Kaga tfiya ta Da Sauri kamil ya fito daga cikin motar yabi bayan  sa Haba bawan allah ka taimaka min ko wani Abu kake so ai sai ayi magana  Nasan na daga ka kan sana'arka ka taimaka pls   Gaskiya ko zan gaya maka da sharadi sai naji ka waye ne kai  Kar na samu cikin hatsari duka da kawu James Dan dariya kamil yayi yace wannan ba matsala bace Suna na kamil,daga garin abuja nake Wanda nake nema kawu na ne yayan  mahaifiya ta      Mahaifiya?kana nufin kawu James Nada wata yar uwa da ta wuce joanah ne?   What kasan mama na? Kamil yafa da a da burce  Me kake nufi maman ka ogah? Bayan sun mutu ita da mijin ta da danta da dadewa      Cikin wani irin yanayi kamil yace ban mutu ba  Ena Raye ....  Ah'ah bangane me kake Fada ba fa  Kai waye ne...mee hadin ka da mutuwar su Harda hawaye   Dan Allah ka kaini gidan kawu James Na roke ka  Cikin mamaki da daurewar kai mai shayi yace wai kana nufin kaima dan su joana ne? Ta ena?    
.
Eh ka kaini zaka ji komai acahn Nan suka nufi gidan James tafiyan minti ashirin   Da saurin sa ya biyo bayan mati mai shayi yana cewa ena wanda kace na maganan yar uwata joana  Chak ya tsay ganin tsaban kywu na halitta da Allah ya zuba ma kamil da yayi tsayuwar sa  jilin motar sa   Bawon Allah ya fada sannan kamil ya juya Karin farko na hada idon sa da kawu James yasan shi din ne Wani kuka ne ya kufce masa"* duk rayuwar sa da iyayen sa suke dawo masa a zuciyar sa     Cikin mamaki da dimuwa mati da kawu James su ke kallon sa    Tallobo sa yayi yace lpya kuwa dan samari Meya faru kake kuka haka  Rungume kawu yayi yace kawu nine fa   Raphael  Da sauri ya dagosa ya kalle sa idonsa tam da hawye RA..Pha...el     hannu na bari yakai fuskan kamil din Sai yanzu ne yake ganin tsan tsan kamanin sa da iyayen sa   Eh nine kawu James ni ne raphael ban mutu ba    Wani kuka kawun ya fashe dashi shima ya tsungunna  Rapheal mafarki nake ko fatalwa nake gani   Mati ka duba min shine ? Mati kam tuni yayi suman tsaye   Cikin wani mamakin kamil yace mati Dama kaine? Da gudu mati ya taho shima ya rungume sa ya na hawaye   Abokina Ashe Kaine?raphale dama baka mutu ba   Ban mutu ba mati....Kaine ka canza haka ban gane ka ba    Kaine dai ka canza raphel wallhy na dauka wani balarabe ne ya bata hanya  Muje ciki kawu James ya fada yana kamo hannun kamil din 
.
  Mariya kenan, kina wani abu kamr baki da maths  Ni dama na lura da faryal tun tuni  baza ta iya jure rashin kamil din kusa da ita ba Tafiyar san Shika dai ke damun ta yanzu,  Mtsww shafa yarin yar nan fa ta fara wuce gona da iri  Ni fa nagaji da llabata daga yaznu ubanta zan naci   Don dolen ta zata fitar da wannan maitan son kamil din data kulla a ranta"' Ja'irar yarinyar dubi Inda ta jeme ta rame kwanakin nan  hmmm Ke mariya mtsaln ki kenan ai ke""" baki San yadda ake cinye yaro da siyasa ba ne wai?  Ena wannan malamin su na islmiya, mal mamman ko?.   Eh mai shi kuma zai min shafa  Yawwa ki kira sa yazu da yamma Ni zan Fada miki abunda zkice  in yazo  Ai ni da kin bi shawara ta tun farko wallhy da sai dai faryal ta ga ba kamil gidan nan "* amma badai tasan mena ke ciki ba   Ay kam shfaa kin ga da hakan nayi baza ta na kokarin barazanar Fada ma uban tan ba ai ....... Hijabi ta saka futchia pink har kasa wanda ya mata kywu duk ma rama ya fara bayyana a fuskan ta  Rusunawa tayi ta gaida mallam mamman dake zaunee a farfajiyan bishiyoyin dake gidan  Nasiha ya Shiga mata sosai akan rayuwa,musammamn ma hakuri da kuma biyayya ma iyaye  Nasha mamaki da haj tace min kina fito na fito da ita akan zabin data miki  Faryal nasan bazaki fahinci muhimmancin son da iyaye ke mana ba saboda wata rana zasu hana mu abunda Mike matukar so ,kila ma su sauya mana da wanda ran mu baya so  Amma kisani fa,uwa ita kadai CE wanda Allah ya kwatanta soyarrta da nasa,  akan mu,   yazo mana a bakin manyan malamaii Allah yana CEwa yana son bawan sa ninki 70 fiye da yadda mahaifiyrsa take son sa  .sannan cikin kashi uku,a mutanen da Allah baya karban komai daga cikin aikin ladan su a duniya da wani bautan su,na farkon su shine mutumin da ya juya bya wa iyaye" ya turje musu",ya kyalesu,   Ga hadisai nan kala kala,duk munyi dake anan faryal,Inda wani mutum ya tambayi manzon Allah saw,wani mutum yafi dacewa da cancanta ka kywta ta masa, sanda Manzon (swA)mu ya kira uwa sau uku kafin yace uba,hakan kinga na nuna miki muhimmancin bin umarnin mahaifiya kenan  . Abu na karshe da zan gaya miki visa ruwaya kala kala,fushin uwa musiba ne a rayuwar mu koda mune da gaskiya,muddin gaskiyar ki ba akan wani abun da zai saba ma dokokin Allah bane toh mafi alkhairi shine kiyi hakuri ki amince da bukatar mahaifiya ko ya yake  Kar ki manta,hakuri anayin sa ne a kari na farko,ki daure ba sauda ya ba Allah ya fada acikin littafin sa mai girma,duk wanda yayi hakuri ya tsammaci kywkkwan rabu a gaba, Sannan kici gaba da Addua,idan kiga bai baki abunda  kike so ba to ki San hakan tsira ne da kariya agareki,zai musan ya miki wanda ya fishi,ko ya bar miki shi a matsayin tarin lada da zaki gani ranar kiyama.... 
.
Guntun hawayen ta ta share, ta masa godiya,insha Allahu zan mata biyyayya malam nagode Aklah saka da alkhairi  Yawwa faryal, tashi kije Allah ya bada ladansa,.....   Nan ta mike ta  shiga cikin gidan  Na rasa kamil har abada na SANI.. Ta fada tana kokarin fidda guntun hawyen da ya makale.    Yanzu zAn maida hankali na kan abunda mummy take so kenan?  Wallhy na tsani Khalid  Amma ya na iya?Allah ina rokokn ka" ka zaba min mafi alkhairin wannan lamarin,,,, 
.
Tun safe faryal  take kitchen ita da laraba mai aiki....   Faryal? Baba laraba ta kira ta cikin nitsuwa   Naam baba." Anya ko Yau kin duba Hajiya ya jikin NATA ne?   What? Dama mummy ba tada lpya ne? Ohh eh jiya da dadddre ai ni nakai mata magani Na dauka ma kin Shiga ne   Noo nikam ma ban sani ba kin san tun jiya dana shiga daki ma ban fito ba amma barin duba ta ta fada tana tsame hannun ta cikin flour    A hankali ta turo kofa da sallamar ta  Mummyn ta hango can kwance cikin blanket tayi luf   Mummmy ta fada tare da nufo ta cikin hanzari  Naam faryal? Na dauka kin tafi schl ai   Ah banje ba mummy sai da ymma Meya same ki    Babu komai faryal, No mummy ki fada min mana    Dan kallon ta tayi tace jeki kawo min ruwa nasha tukun na  Da Sauri ta mike ta nufi kitchen Cikin mint 5 ta dawo da bottle water da cup Yawwa auta na ke Kin daina fushin dani kenan?  Dan shiru tayi sannan tace fushi kuma mummy?   Eh mana naga tun da kamil ya bar gidan nan kuka dauke mun wuta ke da ubanki,Baku damu da halin da zan Shiga ciki ba" ba dole na kwanta ciwo ba   Amma ba komai' ena don na damu na ga yata kwalli daya ta auri mijin da zai bata rayuwar da ta fi NAwa shine laifi na?    Nima hakurah faryal kiyi yadda kike so Amma ki SANI duk duniya ba abunda yafi mun Ku muhimmanci ke da zafar    Muryan ta a sanyaye tace mummy dan Allah kiyi hakuri    Wallhy na dena.. .duk abunda kike so zan yi  na miki alkwari  Hmmmm faryal kenan"   Bazan tabbatr da maganan ki ba sai kin gwada mun hakan Ki sake jikin ki,ki dawo normal .kamr yadda kike Sannan kuma ki karbi khalid a mtsayin zabin Dana miki     Ba tan tama faryal tace na amince mummy  Insha Allahu zan tabbatar miki da ni mai miki biyayya CE    Fuskan ta cike da murmushi tace toh alhamdullhi ..Allah ya miki albarka   Tashi kije ,nima zan yi bacci kadan   Toh kawae ta amsa mata ta fice     Wani dariya ta yi mai kunshe da nishadin cin nasara   Yarinya kenan in kinsan wata ai baki San wata ba    Gashi cikin sauki na kalmasa ki....yanzu kam ai sai Abu na gaba kuma     Garin mayo balwa kuwa kamil yaba uncle James labarin tsirar sa a hannun barayin da haduwar sa da Alhj abdallh   Sosai sukayi kuka gwanin ban tausayi jin yadda aka ma iyayen NASA kisan wulakanci a idon sa   Daga bisani ya hada su video call da abba enda suka Dada masa godiya sosai    Ehm uncle kasan dai abun da ya kawo ni na musamman  Enason ka fada mun suwaye iyaye na     Sauke ajiyan zuciya yayi yace Hmmm kamil' gaskiya labarin iyayen ka na da ban mamaki   Amma dole na Fada maka tunda ka mallaki hankalin kanka yanzu  Zan kuma fara da nemar gafaran ka Saboda ni nayi sanadiyar dawaama da karfafa maganan arnan cewar duka iyayen ka duka biyu    Naki na Fada maka sunana ya koma Adamu tun farko saboda INA tsoron kar tambaya yakai na Fada mka abunda nake shirin Fada yanzu    Dan kallon rashin fahimta kamil ya masa yace uncle ka musulun ta ?wow! masha Allahu what a surprise   Meya sa kake tunanin akwae abunda zaifi hakan mun dadi yanzu  Kuma wani irin laifi kamin har da za ka manta ahalin yanzu kai kadai ne na kusa dani daya rage mun a duniyan nan     Dago kai Uncl James yayi hawaye na bin sa Kamil gaskiyar lamarin shine mahifiyar ka tana da wani buri Boyayye'  kan wata ta taso cikin tsananin shaukin addinin musulunci, Amma kuma sai Allah Yayi ta cikin mu     nidin nan da kake gani nine nake kula da duk wani y'antaten bawa daga kasashen dake yan kin mu wanda missionaries (fadawan arna) suka kafirtar    Na kasance mai kula da su da kuma lura da dukkan wani motsin su Biya na akeyi sosai don' na tabbatar basu canza addini ba   Anan fa mahaifiyar ka joanah Ta sami wani bwa wanda sunan sa kawai yke iya tunawa   visa kan bincike .ma an gano cewa a baki kogin nile aka tsince shi dauke da mumnunan rauni akan sa   In takaice maka wannan bawan Joan CE  kawai take iya fahimtar sa   Ni da auntyn ka ba iron muzguna ma tarayyar su da bamuyi ba Amma ena sun yi nisa ba sa jin kira Shkuwa sosai wanda ta koma kauna ta kama su    Na kusa rasa aiki na ranar da aka gani cewa sun hada kai da shi bawan (ARMAN malik) zasu canza addini suyi aure  Saboda hakan na biye ma mata na muka kai maganan wajen wata bokanya bafulatana  Ita ta Daura mahaifiyar ka  lakanin tsafi shikua mahifinka ta daure masa zuciya   Hakan yafaru ne sobida bokanya ta tabbatr mana da zasu kasance maaurata ba halin zanja wannan   Amma idan aka  daura mata wannan zai sa su zauna tare damu Nan kuma basu isa suyi musulunci ba   Cikin kuka uncle yace haka akayi kuwa"komai ya tafi dai dai Aka aurar dasu cikin arnanci sannan suka haifoka     Matsaln ta fara samuwa ne ranar da bokanya ta mutu  Gaba daya mahaifiyar ka ta zanxa Karfin tsafin bokanya yana kuncewa ahankli har sanda ka kai shekara 12 a duniya   Gudun kar muji labarin dena bin akidar mu da jefa su wani halin yasa suka nemo mafita a boye yadda zasu gudu mana    Kana dan shekara 13    joanah da Arman suka ci nasaran gudu kan zasu nufi wani garin din su cika burin su na yin tsaftacciyar rayuwa  A Wannen daren Allah yayi sandiyar su Barin duniya Labari ya iso mana kun mutu a hanyar ku ta shiga abuja daga jos. Wata takwas da faruwan abun   Gaba daya wani irn ya keji kasncewar labarin akwai abubuwan tambaya   Uhmm Uncl ena iyayen Ku toh kaida mama.banji ka Kira su ba   Mu asalin yan yola ne anan kauyen bayo malwa aka haife mu..
.
Mu asalin musulmai ne kuma jigajigan fulani  Gobara CE tayi sanadiyyar iyayen mu da duk wani dukiyar mu agarin mu. Dole yasa muka koma bayan garin saboda rashin matsuguni     Rayuwar maraya ba dadi Sam domin mun dan Dana wahalr sa Tun mahifiyarka na shekara 7. Wannan missioneris din suka shigo mana  En  takaice maka ma su suka bamu Sabon rayuwa,da sharadin karban addinin su  Gudun komawa halin da Muke ciki ne yasa kaga na kama maganan addinin su bada wasa ba har yakai aka bani wannan matsayi da na fada maka 
.
  Sauke ajiyan zuciya kamil yayi yace  Uncle amma baka taba jin labarin mahaifi na ba?  Ehhhh toh jira ni anan ena zuwa  Bayan minti 10 yA fito da dan wani akqati na karfe shegen asusun da mai kwado     Ciki ya fito da wani dan takarda mai dauke da lakanin sarautar mutanen Egypt a zAmanin da    Wannan takardan CE ta iso mun ta hannun wani makiyayi   Ya tabbatr mana da babanka ne dan sarkin wani tsauni mai suna jarukkar a Egypt wanda aka sace shi tare da hadin bakin kuyangar sa  sarki malik kakar ka ne     Sun kasance suna aika wannan takardan camp da duk enda aka kafa bayi ko zaa same sa Tswon lokaci  Har dai tazo hannun mu Lokacin ne ma muka farga da sanin ai kun Riga kun gudu, sannan da akayi yun kurin nemar ku ne aka jiyo labarin mutuwar naku  Kamil yanzu kana da daman sanin iyayen mahifin ka ,tunda har yau sarki malik na raye  Nikuma na canza rayuwa ta tun da na rasa komai nawa harta yar'uwata Na kasance ni daya ne.  Baka cancanci kawu iri na ba Duk halin da iyayen ka suka Shiga ciki nine sila Da na barsu tun tuni da suna chan suna raywrsu da suke burin yi .ya karashe cikin kuka   Ah'a kawu,kar kace haka kamil ya fada yana tarosa  Duk wannan alamari takaddari ne daga ubangiji  Mu Gode wa Allah da papa da mama sun mutu  kan hanyar komawa ga addinin Allah  Dukkan nadama albarka ne da kauna irin na ubangiji akan mu Ka Gide ma Allah nida kai mun samu damar rayuwa acikin addinin da iyayen mu duka suke buri  Cikin kuka ya rungume kamil din yana rokon sa gafara,da kyr shima ya control Kansa don' tausayin uncle daya keji   Ranar asabar da yamma siyama tana kwance a dakin ta taga text in zafar ya shigo,"20mint navaki in kina son sa da ran sa ki taho"  Da sauri ta dialing number sa amma shiru ko ringing ba yayi  Sake duba text din tayi taga eh fa zafar dinta ne  Mikewa tayi ba shiri ta nufi hanyar GG investment companyn mummy data bar masa a hannun sa yana running  A bakin Gate taga drivern sa " madamee ogah ya fita "ya fada mata bisa kallon da take masa  Ena yaje ,ta tambaye sa hankali a tashe  Cross garden   Cross garden? Shi da waye   Wasu mutaane,amma tun karfe 4 suka fice  OK shikenan na gode tajuya ta nufi wajen.  Wayr ta ta tuna Ashe ta bari a gado garin sauru   Ohh MY GOD....ta fada tana dube dube  Charab taji an rufe mata ido da baki ta baya  Wani dankwali aka daura mata kan idoni kafin nan aka bude mata bakin  Tsoro ne tam cikin ran ta gashi ko dan kwali babu a kan ta ballanta takalmi.  Hannun ta taji an rike,ahankali an daura ta akan wani carpet mai laushi sosai.. Sannan tji ana warware dan kwalin idon nata  Wani haske ne ya fara doke idon ta. Sannan yabi  ya mamaye ko ena Tamkar tana fairly land na cartoon   ,wasu pink,white,blue and red balloons ta gani shape din heart suna flying da wasu fararen snow balls da suke sauka daga sama   Kasa Inda ta taka kuma wani rose flower ne babba kamar ta barma, sai splits din rose flowers a baje a kasa ko ena a wajen  Sosai abun ya tafi da imanin ta,ganin kanta take kamar tana wani duniya,.  Dan Dariya ta farayi tana tare snow balls din a tafin hannun  ta Hasken camera yasa ta hankara da Sauri ta juya Zafar ta gani a tsaye yana murmushin sa dake mugun kara masa kywu  Da gudu ta taho da niyyar fadawa jikin sa Amma sai ya tare ta   ,hannun ta ya kama duka biyu sannan ya tsunguna kasa ya fara dacewa  Siyama garba? I know am not the best man a duniyan nan,not as rich as you are_or ur family  amna enaso kisani siyama ke ta da Vance a duniya ta, inaso na rayu dake ,na cika miki duk wani gurbi a zuciyar ki. ,ki bani dama na zama rabin jikin ki ,family nki. Da koman ki na rayuwa  Mike wa tsaye yayi Cikin idon ta ya kalla yace a sanyaye "will you marry me please"?  Gaba daya jitai komai ya tsaya mata chak,wani firgici ta keji a zuciyar ta da Sauri ta juya a guje zata bar wajen  Siyama ya fada tare da shan gaban ta, I'm sorry nasan kinfi karfin haka "'ure far more than dis ,Amma ena so ki fahimci ni son da nake miki ba karya acikin ta, and I want to spend my life with you..pls don't say no ya fada yana kokarin kneeling agaban ta  Sosai nmfashin ta yake sama sama,da kyr ta control kan ta sannan wani matsannancin kuka ya kufce mata,  Siyama meyafaru ne? Akwae matsala ne?hankalin sa tashe yake tambayar ta  Zafar Allah yasa ba mafarki nake ba,dan Allah ka CE min ba mafarki bane_.   
.
Ahankali ya matso daf da ita  rungome sa tayi sosai,tana cewa I love you soo much zafar no one has Eva made me special like this Meyasa bazan aure ka ba,shima Kara rungome ta yayi yana kara Gode mata   Tare suka nufi gidan su siyama Inda ta bayyana wa baban ta Alhj garba halin da ake ciki   farin ciki Sosai yayi domin a duniya duk abun da yaran sa su kace ya zaunu  Haka alhaj abdallah ma baiyi gardaman kin lamarin ba,musamman ma daya lura da akwae so a tsakanin su Nan aka fara tunanin sa ranan baikon siyama da zafar  Baby kinji fa siyama za tayi aure, Yh naji labari,ta fada a takaice  C'mon girl nifa gani nake har yanzu bakiyi  Hakuri da abun da ya faru ba  i told u na tuba wallhy Kuma fa saurayin kin nan ya rama miki,  Hey khalid ban son wannan maganan ai nace naji koh,  Abu wata guda haryan zu kana damu na dashi  Ai ni kakeso  and I'm here  In banda kaima duk da sxual harrasment din daka min amma muna tare..ace .har yanzu baka yarda dani ba?  Noo baby Na yarda dake,  Ummh Baby why not muma ahada damu amana baikon?  What? Haba khalid why the rush aure kuma? Bayan bamu gama ssassan ta kananan issues tsakanin mu ba  baby shikenan.,in ba kyason auren fine,but at least baiko ai nace  Zaifi ma dadi ace an hada duka lokaci daya  Cikin hanzari tace No,khalid nidai ina ga ....shhhh haba faryal ni ne fa kike so na yadda da kin amince min meya sa baiko na zai zama matsala akan ki  Ok fine shikenan,zanyi tunani khalid gudnite Nan ta wuce ta shige gida ba tare da taji me zaice ba  shima hakan ya nufi motar sa 
.
Duk enda Suka hada ido da zafar harara ke bi tsakanin sa dashi  Da kyr ya samu ya jawo sa zuwa daki  Kunnen sa biyu ya rike yana kallon sa kalar tausayi  Sosai zafar ya daure fuska kamr ba kamill din da yake tunani kullum bane a gaban sa  I'm sorry zafar,dan Allah kayi hakuri wallhy nasan laifi na  Hmm ni baruwa na da kai  Hakurin me zaka bani."' Kamil u left without even a call wata biyu kenan ki? Haba kai kuwa....Ashe akwai uzurin da zai sa ka mance da ni dan uwan ka haka    Amma bakomai kanuna na min matsayi na ai   Sunkuyar da kai kamil din yayai baice komai ba  Ciki ciki ya sake cewa zafar kar kafadi haka U don't have any idea how much I missed you   Too ena kaje ne ma wae ?"* zafar ya Fada a zafafe   Hey zafar calm down mana yanzu fa ana taron auren ka ne   Akwae lokaci ,zan Fada maka komai   OK fine zafar ya Fada a takaice  Kayi hakurin?   No yafada tare da zungurin sa cikin silar wasa    Runguman juna sukayi sosai kamr wanda sukayo shekara basu hadu ba   How on earth zanyi missing auren brother na kamil ya ke fada  Da allah yi min shiru mallam,ai daka yarda baka nan Yau  Da bani ba yafe maka   Ahakan ma bawai na sauko bane.......  Dariya kamil ya danyi yace uhh Thank God   Nan fa suka Shiga hidima sosai kamil ya karbe sauran dawainiyan abubuwan da ya rage musu a ranar ko nemar faryal bai kwatan ta yi ba, Domin A halin da yake ciki yanzui donsa na kan alhaj garba yana kallin duk wani motsin sa a wajen  Zafar waye wannan mutumin?  Yi min shiru,da baka gudu ba ai da kasan shi tun tuni, Wannan baban siyama ne my suruki ya fada yana dan yake  Mummunan faduwa gaban sa yayi da kyr ya ttataro murmushin dole yasa akan fuskar sa  Misalin karfe 4 na yamma Zaune suke a daki su biyu saboda security an hana ko kawaye zama tare da siyama ,faryal kawae aka bari tare da ita  Wayr siyaman ne yayi ringing karo daya ta  dauka da cewa hello hayatiii , wait muryan wa nakeji kamr kamill?  Zumbur faryal ta mike ta zauna ta na sauraraan siyaman  Nan ya mika ma kamil siyaman sosai sukayi magana ya na ta mata tsiya irin na amare  Ai ka kywta tafiya ba sallama armour"'    Da gefen ido ta ke Lura da faryal yadda gaba daya ta sanya hankalin ta wajen Hakan ya sata danna speaker ma call din"ras kuwa taji muryan kamil din daya sa harta mance da zzabin dake damun ta  Har siyama tagama bata motsa ba  faryal,,, faryal,,, siyama ta fada tana dafa ta,lpya naga kin wani zauna kin tsura min ido  Nan ne ta dawo cikin hankalin ta da tuni yayi nisa cikin duniyar tunanin kamil din  Ommmm siyama kamil ne da gaske?  Oh cmon girl a speaker fa na sa  ai kinji sarai   Mtsw to ai bani na saki kisa ba ta fada tana watsa ma siyaman  wani kallo  Tooohh kaji min iyeyi da faryal  Ke gode min za kiyi ba attitude zaki bani ba Ki naji na ko?  Toh sannu malamr tarbiya? Yaushe aka samu karuwa?  Tun randa na hadu da zafar,ya fahimceni  na fahimceshi" ya soni na so shi "'gashi zamu zauna har abada  Cikin harara ta karashe maganan da cewa ranar nasan rayuwa ke fa?  Shiru faryal ta danyi kafin nan tace ,good for you"' hade da daure fuskan ta  Look faryal,nasan baki kauna ta duk da ba haka naso ba '"but am willing to be cool with you ko dan zafar....sauran kuma ya rage miki  Dan dariya faryal tayi sannan tace,sai na rasa wanda zan sa a hidimomi na na rayuwa sai ke akan me if I may ask?   Akan kamill mana siyama ta fada tana kare mata kallo  Koda shike rayuwar ki akan karya kike shirin gina ta,kamr yadda kike kokarin krya ta son da kike masa.  Amma let me offer you a sisterly advice faryal, Na lura  dake tsoro ne tam cikin ranki   kuma shyasa kika kaurace wa abun da kike matukar so,  And Ina tabbatar miki iin bakiyi wasa ba wannan tsoron shi zaiyi ajalin ki,   Ke siyama how dare you da zaki tsaya akaina kina fda min nonsense, Ni kar ki sake fadan abun da baki da masaniya akai   I hate it,ure too nossy da Allah"'  takara she ranta a bace  Wani dariya mai kara siyama tayi tace lallai faryal Kina bani mamaki wallhy  Meye ban SANI ba,? takura kan ki da kkayi  kina bin khalid ne ko sadaukar da sosyyayr kamil da kkayi a banza?  Lool girl ni fa yar uwar khalid ne amma I know u Neva loved him  Mtsww sai kiyi ai, u just lyng siyama,I love khalid mana Kuma shi zan aura ta fada  Muryan ta na rawa  Hmm cool, bakomai ai "'Allah ya bawa kamil princess din da yayi deserving   Dan kara ta sake tare da mikewa tsaye  Meye haka faryal mena miki da zaki jefa min pillow a fuska  Kar ki sake Fada min maganan da kika ga dama ya isa haka  Wallhy SAA ki kaci ba Marin bakin ki nayo ba,hawaye taff idon ta take faman fada cikin haushi da huci  Har cikin ran siyama abun ya bata dariya  Amma tsam ta dake itama ta haura mata da cewa   Iskancin banza kawae Toh Meyasa kike jin kishin don na masa addu'a?  ba khalid kike so ba?  Na dauka da kike buga kanki akan kamill da can baya I tot ke din jaruma ce, ai da nasan haka kike  Da bazan taba kyale miki shi ba,duk da nasan ke ce a zuciyar san .......u know why?  Saboda u don't derseve him.  Cikin tsawa faryal tace Ya isa haka siyama,kuka ne ya kufce mata sosai  ta shigayi har muryan ta na kadawa  Sauke murya siyaman tayi ta zauna kusa dai ta,don kuwa sosai ta bata tausayi  Faryal ban san dadin soyyaya ba saboda bani da uwa,da uba a tare dani kamr yadda naki suke tare" Kin san yanan yin khalid kema he cares about nothing   amma samun mutum da zai dauke maka dukan damuwr ka da duhun dake zuciyar ka" ya Sanyaa maka farin ciki da kwanciyar hankali ba Abu bane karami,  dani ke ce I wud have  fight for kamil tun farko bazan sake ba  Kar ki dauka ban san forcing dinki akayi akan khalid ba I know everything...kawae kallon ki nake yi  Amma Ina baki shawara faryal koki dauka ko kar ki dauka,ba zaki so rayuwar da kike shirin jefa kan ki da kamil nan gaba ba  Look"'  I'm sorry in na bata miki rai, kamil is also a Frnd to me ,nasan yadda yake son ki "'I can only imagine ya ya keji a ran sa da cutar dashi da ki kayi,   Kuka kawae faryal ta keyi batace uffan ba  Amma kallo daya kama ta zaka San tana cikin wani mawuyacin hali a lokacin  Knocking aka fara wanda yasa su maida hankalin su kan kofar  Madame ,artist ne suka taho za'a miki photo shoot Mai aiki tafa da   nan siyama ta mike itama  Dan dafa ta tayi tace   Faryal kiyi hakuri !" but pls think about it I mean" Fight for your love In dai dagske kamil din kike so  Sannan ta fice ta bar ta  faryal dake faman zullumi cikin zuciyar ta akan maganan siyamar ita kadai Karshe Yan ke hukuncin samun abba tayi"   Kan cewa duk  abun da zai faru yau sai dai ya faru  ita dai ta yanke shawara zata Fada komai    Cikin taron abokai anata surutu ana raha, Zamewa yayi ya koma dakin sa Ya na tunanin abun da ya gani a kirjin alhaj garba dazu   Tracker da ya hada ne ya dauka da nufin bude wa a motar sa kafin su tashi fita  Sannan ya fice zuwa enda su zafar suke      Sai kuma aka ci SAA tahowar sa yayi dai dai da lokacin alhj garba ke kokarin ma zafar nasiha     Mamakin sa kan tracking device din sa yaga alert a rubuce  "New subject found.."    Kasa motsawa yayi saboda zuciyar sa ta kasa daukan abun da yake gani kan screen din device din sa    Designer watch na hannun Alhj garba wanda take hade da wayr sa Ne ya fara linking similar informations Dana trackar kamil  Abubuwa daban daban yake gani wanda ya so yayi kama da abun da yake nema  Hakan ya kara jefa sa cikin zulumi   Cikin ran sa yana cewa cud it be alhaj garba shine wannan mutum na karshe da nake nema?  GG? Ohh My God ya fada yana dafe bakin sa".                       a yayin daya ke tuna lokacin da zafar ya nuna msa appointment din companyn mummy "GARBA GUNNER,?   Da Sauri ya juya ya bar wajen nufi dakin sa 
.
     Karfe 8 bayan sallad ishah faryal ta nufi dakin abban NATA,. Dum gaban ta yke yi in banda Kalmar la"ilah illa anta subhaka inni kuntu minzzalumin". Ba abun da take maimaita wa  Da sallamr ta ta nemi wake ta tsuguna ta gaishe sa  Dane kallon ta yayi yace My princess ya dai ?   Enace dai lpya ,  Nan fa bakin ta yayi gum ta kasa cewa komai sai bari da jikin ta ya soma yi  faryal? Kinabda matsala ne? Da kyr ta daga ido ta kalle sa da niyyar cewa eh amma kuka ne ya kufce mata mai karfi  Cikin rashin fahim ta abba ya fara jero mata Tambayoyi Karshe har yace auren khalid din ne baki so? In akwaei wanda kike so na mini alkwari zan nema miki shi ko aena yake.  ,magana na karshe kenan da abba Ya furta mata  Da kyr ta tsagai ta kukan nata sannan ta ce abba dan Allah kayi hakuri ka yafe min  Cikin damuwa ya mike tsaye yace  Ki Fada min me ye kawae enajin ki    Wani karfin hali ne taji yazo mata a take ta fara kwaso labarin tun daga ranan da ta kwana a motar kamil har sexual harrasment din da khalid ya mata,da abunda ya faru tsakanin kamil da Hajiya kaf ta Fada ma abban  Abba don' Allah kayi hakuri,ta fada tana mikewa kasa kwance cikin kuka  Inna lillhi wa enna ilahi rajiun ya fada . Faryal? Shine kika boye min wannan al'amari Har da shi ma kamil din? Ah 'a abba wallhy ba laifin sa bane duk nice  na jan yo   Ranshi a matuakr bace yake aamma Tausayin ta ne Yakama shi sosai yadda yaga tana kuka a kasa awajen kamr zata cire ran  ta  Tashi princess zoki zauna ya isa haka kema ba laifin ki bane Kinji  Da kyr ta iya mikewa gaba daya fuskan ta yayi ja don kukan data ke kan ci  Abun da nake so dake shine daga yau karki sake jin tsoroon bayyana min wani Abu kinji? Yanzu da wani mummunan Abu ya faru dake fa  Kar ki sake kinaji na? Da Saurii ta gyda kan ta tace toh abba bazan sake ba na maka alkwari  Yawwa princess zauna anan toh ina z uwa,sannan ya mike ya nufi wajee  Tun daga kan stairs ya kejin bakaken maganganu  na tashi  Hajiya mariya kamar zata tashi sama take masifa  Wato duk hadaka da Allah dana yi ba kaji ba kafi so kazo ka ruguza min rayuwa ko?   Dan Wani sabon tunani tayi kan cewa zata sake wasa da hankalin kamil din idan ta gaya masa auren jari za tayi ma faryal din ko zai tafi    Nan ta sauke muryanta kalar munafuci tafara matse idanun.  Kamil kayk hakuri ka rufa min asiri ka tafi kafin kowa yagan ka  Wallhy idan auren faryal yA fasu karshen rayuwa ta kenan    Cikin Mamaki kamil yace haji karshen rayuwar ki kuma?  Nan taa hau fade fade tana Dada bayyana abba dake tsaye a sama na jin su abubuwan da faryal ta Fada   harda wanda ita kanta faryal din ma bata sani ba    Kamil ya zanyi da alhaji garba in faryal bata auri khalid ba,Ashe ba zanyi gadara da kai ba Ko dan bani na haife ka bane ?  Mariya !!!!!!!!  alhaji yakira ta cikinwani razananen tsawace, cikin mummunan firgici  ta CE na Shiga uku hade da dafe kirjin ta  Ganin yadda jikin sa ke bari ya sa kamil saurin tare shi..  amma ena alhaj ya riga fada kasa sumamamme  Ihu tasa wanda ya jawo hankalin faryal dake dakin da jowa dake gidan  Cikin hanzari kamil ya dauke shi zuwa mota nan aka kama hanyr asibiti da shi  Bayan awa hudu doctor ya tabbatr musu da cewa ya samu temporry brain paralysis  Wanda ya samu asali tun daga dukan da barayin nan suka  masa An samu akwae enda ya tabu kwawlr sa,   tashin hankali mai. tsanani ne yake iya taba masa wajen  Amma Ku kula  Nan gaba zai iya yin tsanani  doctor ya kar Ashe zance nashi   Doctor ya za'ayi,yanzu me ake cki kamil ya Fada   Eh toh abarshi dai ya huta,zuwa gobe zaku dauke sa insha Allah  Dan relieved yaji aran sa sannan yace Mun gode doctr  ,kuka kawae haj mariya ta keyi a ran ta tana dan sanin wannan ranar gaba daya  Da kyr aka lallaba su suka nufi gida Inda aka bar kamil shikadai tare da abban a asibitin  Kallon yanavyin abba yasa shi tunanin duk wani so da kaunar da ya nuna masa, avtake wasu zazzafn hawaye suka biyo masa  ji yake bazai iya rasa shi ba   Cikin dare ya FIta  ya nufi gida ba wanda yasan da shigar sa ,  fitowa da zanen yai yana kallo  abubuwan da suka faru na dawo masa sabo a kwakwalwar sa  Cikin kuma yace kun ravbani da iyaye na  Bazan taba bari kura bani da abba ba   Kamar sabin mahaukaci haka ya zauna kokarin fitar da dukkan abubuwan da yake aiki akan sa Zanen yasa agaban sa yana kallo  Kamil? Yaji an fada ta bayan sa.  me wannan zafar ya Fada yana dubar zanen monkey din,?  nan ya Shiga duba wa yana karanta wa  Kamil dai hade Kan sa yayi da gwiwa a gefe guda a takure  Talk to me bro,me wannan ?bangane ba  Cikin Wani yana yin da bai taba ganin kamil ba ya gansa a lokacin  Lallabin sa ya shiga yi amma Sam kamil yki dawo wa normal  Xafar bazan iya bada labari. Nan hankali na a kwance ba  Toh meya faru tell me  Nan ya fara ba zafar labarin duk abun da ya faru da shi iyayen sa  Haduwar sa da abba"' har tafiyar da yayi  Bai Fada masa ba  Cikin forgive da tashin hankali kamil din yace Zafar sanadiyar dukan da suka ma abba akai ne ya ke kwance yanzu haka  Naga rpote din sa ace ciwon daya ke yawan yi din nan ma duk shine  I'm scared......doctor yace min wata rana zaiiya mutuwa direct In tashin hankalin yafi karfin kwakwlr sa nan gaba  mutanen nan sun cuceni yayi ywa  Ya zanyi da raina in wani Abu ya same abba?  Sosai suka hadu Duk suka jera suna kuka kamar kananan yara .tsakanin su ba wanda ya iya rarrashin wani  Ranar ko runtsa wa ba suyi ba," cikin Daren suka koma asibiti  
.
  Gidan Alhaj abdallah tam yake da mutane Ranar  Da shike akwai ragowar yan bikin zafar    Enna salima da Hajiya Zainab suke  a tare da shi Sannan kawu kabiru yana karban gaisuwan daga can palorn kasa   Tun misalin karfe Sha daya na safe aka ba su kamil sallama, .  a nitse doctor yace da su  Za  a sallame sane saboda ciwon bawai na zama a asibiti bane Amma yana bukatan kulawa ,duk wani Abu da zai daga masa hankali yanzu a dan daka ta da shi      Toh doct mun gode,zafar yace yana kokarin tallabo abban Da Saurii doct yace  Nooo sir,Barin aiko da wheel chair a Daura sa  Kasan brain palysis yakan ta ba lpyan jijiyo yi gaba daya  What ;! toh me zai hana sa takawa kenan yanzu Kamil ya mai da tambaya cikin mamaki  No zai taka amma ba yanzu ba akalla zuwa gobe in komai ya dawo normal ajikin NASA Na Riga na ma private nurse din sa nurse rukayya ba yanin komai  Ba matsala insha Allahu  Tare suka sauke ajiyan zuciya   OK shikenan doctor  Haba mariya run tuni kek ta wani koke koke kamar kashe ki alhajn zaiyi  Ke shafa,ba zaki fahimta bane Alhj Abdallh fa shine rufin asiri na da iyaye na  ki tuna fa "ba don dangi  dake tsakani ba ba  Asali da Jameela yar gidan alh Musa  zai auro kema kin sani  Yanzu in yace ya sake ni ya zanyi iye shafa?" Gaskiya bazan iya koma wa Ethiopia ba wallhy  Mtswww anyi asaran mace wallhy Wai har wani fargaban saki kike yi yan zu?  Ai babban fargaban ki alhaj garba ne da kika bala'in bun kasa arzikin ki da kudiN sa  Shi ya kama ta kina tunani ba alhaj ba  Dan kallo mariya tabi ta da shi Haba shafa yanzu matsaln Aure na baifi Far gaban Alhj garba bane  Baifi ba ta fada da dagun murya ?ke  Kawo kunnen ki kiji abun da zan Fada miki    Nan suka fara kus kus a tsakanin su  Daga bisani ta yanke hukun cin fito wa Palon alhj  Enna salima kam har ta gaji da tambayar haj mariya  Kan rashin ganin ta a jerin masu kusa da Alhj   Tun hj zainab tana Kare ta harta gaji itama tayi shiru  Kusan bayan isha I kowa ya hallara a dakin abba   Ciikin  familyn sa ba wanda baya wajen har ta siyama amarya A hankali ya fara da godiya ma Allah  Sannan ya Daura dace wa  Bawani Abu bane ya sa na tara Ku anan Sai dai don na sanar  da ku  Ku Dada hakuri ku kwantar da hankalin ku ciwon nan kaddara CE kuma akwae saukin ta sosai   Nasan na tsayar da hidiman da ake ciki a gidan nan na farin ciki,amma ensha Allahu yanzu za'a cigaba   Haji Zainab,ena so yanzu ku shirya ayi maganan kai siyama dakin ta  Haba wa Abdallh cikin Daren nan Enna salima ta fada  Xafar ma yace mata Eh enna mu ma muna son mu tsaya in yaso in ya samu sauki sai mu tafi   Ah ah zafar,Yau din nn zaku tafi  Jiki na kam da sauki kar ku damu da wannan  Duk iya nasihan daya kama ta  Nan aka musu Sannan haj shafa ta shige da siyama dakin ta rufo ta aka nufi waje da ita  Gaba daya su ukun suka fice har da enna   Itama hijabi ta sa zata sabule tabar wajen Wani dum taji gaban ta ya yanke  Jin maganan alhj Juyowa tayi asan yaye tace kana magana ne Alhj?  Eh nace ki koma ki zauna ban gama da ku ba  A lokacin kamil da zafar da faryal ne suka rage Mikewa  zafar yayi ya fice saboda yadda abba na masa ido kan ya basu waje  Wani kuruwan tsoro ne ya addabi zuciyan ta amma ta dake tayi kamr ba ta San tayi komai ba  Da mamakin ta alhj Abdallh yace Kamil naji abun da ya faru da kunne na  Amma bazai yiwu na CE zan dau mataki ba Saboda tun farko ka boye min halin da kake ciki  Amma meya sa hakan ya faru son? Bana CE duk abun da ke damun ka kafa da min ba   Dan shiru kamil yayi"'kan sa a kasa  Son ena tambayr ka,kayi shiru  A hankali kamil ya dago kan sa yce abba nayi kuskure dan Allh kayi hakuri Ka yafe min  Hmmm Baku min adalci kamil,tafiyar da na keyi na barku bawai ban damu daku ba ne Ban ga dalilin da zaku na boye min abubuwan dake damun ku ba  Cikin sanyin murya yace haka ne abba Kayi hakuri  Faryal da har ta share hawye yafi sau uku a gefe Ganin yadda abban ya ke nuna rashin jin dadin sa shi al'amuran su da su kayi  A zahiran ce asalin maganan har da faryal yake jefa musu Amma sai ya nuna kamr wa kamil kadai yake fada  Princess kin Fada min baki son Khalid jiya Amma Kar ki damu duk yadda kike so ki fada ni zan miki  Ko da shi khalid din kika zaba har cikin ran ki ba abun da  zai hana ni baki choice din ki my princess  Wani faduwar gaba ne ya taso ma haj mariya Gaba daya duniyan ta fara mata juyayi a zaune  Eh..ehhmm abba Dama Khalid........kasA karasa tayi  tana maida kallon ta wajen kamil  Kan shi akasa ta gani  Basai an Fada mata halin daya shga ciki ba Yanayin sa kawai ya Isar mata da sakon tsananin fargaba dake tare dashi  Ehum ena jinki princess go on Ko Khalid din kke so ne?  Da Sauri kamil ya dago kan sa ya daura Sauyayun idanun sa da suka koma ja zir a kan nata dai dai kuwa  suka hade da yake itama kallon NASA takeyi  Da Sauri ya Dauke NASA ya kau dakan sa gefe  Nan ne ma ya sata lura da kifta idon  da Hajiya mariya take  Mata tun  dazu  Wani bakin ciki ne ya tokare ta har yasa ta furta Abba bana son khalid yaya kamil nake so  Ita kan ta bata San San da maganan ya fito ba  Wani kamil fa? Abba ya tambaye ta kamr bai san komai ba  Kan ta a rufe da kyr ta iya nuna sa da dan yatsa A kunyace tace wannan kamil din abba  Wani murmushi abba yayi sannan yace alhadullhi  Kamil kaji fa? En Dama  ka amince da maganan  Sai ka sanar da ni ena jin ka  Dan shiru yayi  Yana tunanin halin da haj mariya zata Shiga ciki kan maganar da ta Fada masa dazu Wani zuciyar tace masa wannan ne damr ka na karshe in dai kana burin zama da faryal"' Abadan  Ba tare da bata lokaci ba ya amsa  wa abbah eh yana son ta shima  Gaba daya zufa ta keto ma haji mariya dake gefe tana jin su Take idon ta ya hau rurin rufewa Da bakin ciki,har wani jiri ta keyi a zAune  Alhamdullhi ,magana ta kare insha Allahu ni zan sanar da su kabiru  Nan da wata hudu za a Daura auren ku  Ku tashi kuje Allah muku albarka  Wani sanyi ne ke ratsa ilahirin jikin sa da zuciyar sa a take  Mumurmushi ne ya kufce masa  tare da godya ma Allah azuciyan sa  Dukan su kamr antsoma su kogin farin ciki haka suke ji"  Tare suka mike zuwa waje suna ma abban  godiya    
.
  Ko sake kallon ta baiyi ba yasa ta mike fuuuu tayi waje cikin fushi  Gashi bata da bakin korafi tana gudun kar allura ta tono garma     Tun kafin su hj shafa su kammala ajiye siyama agidan ta kiran haj mariya yaki yankewa a wayar ta  Batai wata wata ba ta tsaya musu enna da haj zainab aka sanda suka bar gidan    Duk da farin cikin yake zuciyar sa a lokacin kokari yayi wajen dauke Kan sa akan ta ya nufi wajen su zafar da tun tuni shi suke jira awaje  Misalin karfe 9 saura suka isa cikin raha da barkwanci irin na angwaye   Har waje ya rako su..yana makale da kamil yana kwaiwayan muryn siyama dazu da ta CE   "Yanzu haka zaku tafi ku barni,... Ni kam zan biku"'' Dariya suka fashe dashi gaba daya amma ko ajinkin sa sai ci gaba ma da yayi   Kai mallam ya isa haka kace dai kana Koran mu da wayo Jabir yA fada yana dan hararrar sa   Eh mana dan Allah ku tafi nagaji da ganin kattai   Tohh" kaji shi jabir Muta fi toh   Har sun juya tafiya kamil yaji an rike hannun sa GAM   Wani kallo zafar ya masa wanda yasa shi juyowa da kyw yace Yaya dai ango Ya da cafke min hannu  Shidai jabiri tuni ya shige mota abun sa  Dan rungomo kamil din yayi yace nagode bro  Dariya sosai kamil ya fashe dashi yana cewa da Allah ni ka kyaleni sai kace nayi wani abun  Wait kamil Yau naga farin cikin naka yayai yawa Na Dade  banjin kana Erin wannan dariya   what happen?  Uhhhh Long story zafar  Wani mugun kallo zafar ya watsa masa yace OK zaka fara kenan ko  No sir" ya ce yana kallon sa  ,amma Kasan me ? In four month tym nima zanyi auren nan dai  What are you serious Kamil? Kaga zafar sai gobe kawae ZAmU karasa .    Dan dai dai kunnen sa ya zo yace  she's waiting " Wasa da dariya...  Da Haka kowa ya juya    Da sassafen ta danna video call ma shafa  Haba mariya bana CE ki kwantat da hankalin ki bane   Ta ena hankali na zai kwanta ne kam Kina gani ko baacci banyi ba fa Hmmmm ni dai na Shiga uku shafa ta fada yana fashewa da kuka  Ah ah ,kiyi shiru mana mariya kefa matsala ta dake kenan Kina da saurin karaya   Tooh ya zanyi me ya rage min yanzu?   Alhj ya San ena Harkan da Alhj garba  ya bayar da faryal ma kamil  Yau naji yana cewa zai aika musu da kayan su an FASA da su  Wallhy na Shiga Tara a hannun Alhj garba shafa  Ke da Allah ya isa haka mariya,wallhy kin fara bani haushi ma Kamar ba mace ba?me akayi akayi alhj garban da bazamu iya wasa da hankalin sa ba shima  Ki shirya yanzu muje kafin alh abdallhn ya turah  Mu mun San me zamu CE  Yawwa shafa gani nan zuwa  Wani wawan tsaki ya buga shikadai hade da jefa da wayrsa akan gado  Damn it"': Faryal why r u not picking up   Rigar sa ya ja ya gyra buttons ya five fuuuuh ya nufi motar sa Son Alhj garba ya kira sa Dad ena Sauri ne talk later  Khalid ya fada batare da ya kalle Alhj garban ba  Yana ficewa motar su haj mariya ya shigo compound din  Da mamakin sa yace mariya ,hj shafa sannun ku da zuwa kune da sassafe haka  Eh wallhy Alhj ko da matsala ne  suka Fada da yaken karfin hali a fuskar su   Noo bakaomai ku shigo..ai yanzu anzama daya  Ena jin ku mariya nasan akwae abun da ya kawo ku  Kallo ne ya biye tsakanin su Sannan hj mariya tace Eh toh alhj maganan da zan Fada zai iya yiwa  ya bata maka rai Amma ena son kasani munzo ne saboda muna so muhada karfi da karfe da kai wajen gyra al:amrin     Ko zaka amince ka mana wannan alfarman? Dan shiru yayi yana bin su dawani irin kallo  Hmm mariya kenan kamr yadda nafada mike ne ai yanzu anzama daya so just tell me  Nan ta kwashe labarin ta fada masa tare da tabbatr masa da alhj ya bada faryal ma wani ba khalid din ba  Huhhmm,  Yaro dan gidan waye ne a garin nan  Cahrab hj shafa ta karbe maganan Wani tubabben *Arne*  ne  Bayida asali maraya ne ma  Ohhhh good yayi Toh yanzu me kuke so na muku  Dama muna so ka taimaka mana a batar dashi ne  Alhj Abdallh ya Riga ya gano ni Idan na sake sa hannu akai zai gane nine da wuri  Hakane mariya wannan ba matsala ba ne  Ya jikin alhji abdallhn sorry ban tambaye ki ba  Da sauki sosai ..jiki alhdullhi shafa ta fada   Dats good *" Nima zan zo na duba shi anjima  Kuta shi kuje  zan iya nemar ku anytime  Wani kwanciyar hankali da nishadi ta ji ya mamaye ta a take  Mikewa tsaye sukayi suna godiya har suka fice  Wani shuuumin murmurshi alhj garban yayai wanda ya dauke fuskar rahma a tattare dashi  Shika dai yake zaga wajen yana cewa  Zaku San koni waye ne   Bake ba har zuriyar ku ma  sai sun taba sunji a hannu na 
.
     Da kyr faryal ta samu ta fito bayan tswon aikan jeka ka dawo ake jera mata tun dazu  Hijabi ta zura fuskar ta empty ba ko make up,ta shigo faloun   A tsaye ta tar dashi ranshi a bace yana bin ta  da wasu mugayen  kallo     Ita kuwa Kallo daya ta ma sa sannan ta kau dakan ta hade da dan jan tsaki    Uhhhhh there you are!  Ya fada yana kokarin danne zuciyar sa ya kalle ta da kyw     Khalid gani "tun tuni kake ta da muna da aika da kira wai kam lpya? Meye ne?"     Faryal ni ne nake damun ki ? For god sake have some respect" ya fada cikin tsawa   tun jiya nake kiran ki baki dauka ba baki kira ni ba ,what's is wrong with you? Meyasa ba kida biyayya ne wai kam"'_ Ni fa tamkar mijin ki ne.... Ko kin manta saura wata hudu na mallake ki ne?  Dan driya tayi sannan tace Miji fa kace Khalid?"'hmmm mtsww Allah ya kiyaye ka mallake ni  maganan respect kuma da kake yi wannan kai ta shafa ni bata shafe ni  Har ya bude baki zaice wani Abun ta dakatar da shi da hannun ta"'-  Kaga khalid nagode Allah ma da ka zo da kan ka" "Yau ya zama na rana ta karshe da zaka zo waje na ko ka kira ni  a waya  I'm now *_engaged_* ena da wanda zan aura pls    Kallon ta yayi cikin tsananin mamaki sannan yA fashe da wani mugun dariya"'   Faryal ure engaged ? Dawa kenan in ba ni ma¿ ko Yau kuma yan wasan ne suka tashi,  Ohhh sai yanzu na gano ki" Uhm ,look Dama Nazo ne na baki hakuri jiya banzo ba naji ance dad din ki baida lpya" Ya jikin nasa  Khalid " ta kira shi da gaske tana kokarin mikewa gaban sa   Kaga alaman wasa a tattare dani ne?   Baby. .......ya Isah haka khalid   Na fada maka Abba ya Riga yasa mana ranar aure da kamil  In baka yarda ba kuma 'go home and ask your dad" zaka ji komai  Ena za kije ya fada a fusace yana cillata kasa    Wayyoh Allah na ta fada tare da dafe bayan ta "'  Shi kuma Kusa da fuskan ta ya matso yana girgiza mata kai   Ki Fada min karya ne . .." " kice karya ne ko na tattaka  ki anan wajen ya fada a tsawace"'!  Mikewa tsaye tayi cikin zafin nama ta ture sa hade da wanka masa mari,   Me ka dauki kan ka ne wai Khalid?  Koda shike ba laifin ka bane"INA hankali da tausayi awajen wanda baida uwar da xata bashi tarbiya ?  Wato Don' kaci nasara a baya INA bari kana min abun da kaga Dama shine yanzu ma kake ganin zaka iya "'huhhh¿     Toh Bari kaji na Fada maka khalid"  , yan zu bana jin tsoron komai daga gare ku" kai har mummyn ma dake bin bayan ka to hell with that;;!   Dan goge hawayen ta tayi tace' I hate you" tsanan ka a jinin jiki na yake" ba zaka taba mallakar mai kama dani ba ma ballanta na ni, "wawa kawai wanda bai San darajar mace ba"  Wani dogon tsaki taja ta fice abun ta Ta barsa a daskare a wajen"  Da kyr ya dawo hayyacin sa 'Cikin hanzari ya fice a faloun ya nufi motar sa Ya deba aguje sai gida"   run daga bakin gate ya fita a motar ba tare da ya kula ko ya rufe ta ba  Dad, dad, ya ke kwalla kira kamar zai tashi sama   Daga sama alhj garba ya hango shi don haka yayi saurin sa atatara kayan khalid da abban faryal yasa aka dawo dashi daga site din "kar ya gani  Yana karasowa gaban Alhj garba ya zube a kasa  Cikin kuka yace dad I lost ,,, Na rasa ta dad ya zanyi  Khalid tashi son mike  "  Alhj garba ya fada yana tallabo sa  Fada min ne ya faru? Cikin kuka  ya kwashe duk abun da. Faryal ta fada masa yA gaya"    Alhj garba Baice uffan ba  ya  Janyo hannun sa  suka nufi sama"    Kuka kawai ya keyi yana bin baban na sa har sanda suka isa daki " Zaunar dashi yayi sannan ya mika masa wani wine yace Sha wannan son'   Da zafin sa ya karba ya juye duka abakin sa  Yawwwwwa ya fada yana zaro ido waje   Khalid ka kwantar da hankalin ka".   wannan Karon baza mu jira taimakon kowa ba da kaina zan dauka maka fansa Na maka Alkwari"  Dan kallin baban NASA yayi yace ' Dad kar ka ragar masu   Ayayin da  jiri  ya fara debr sa,.. Haka har ya kwanta awajen  shiku ma Alhj garban ya fice abun sa  ****bayan kwana bakwai  da biki Ranar Monday zafar ya shigo office din kamil"   Cikin mamaki ya CE ango "ango"   Kar dai kace aiki ka dawo ka bar amaryan namu a gida   Dan murmushi zafar yayi sannan ya sama ma kan sa wajen zama"   "Kamil kaima fa kwanan nan zaka Shiga daga cikin nan Dai nima na huta da tsoka na  Toh ai gaskiya ne"bawani tsokana ya fada yana kokarin rufe file din sa    Yawwa tun da ka gama ka Tashi mu tafi dama Nazo daukar ka ne  What lallai ma " na din ga zuwa maka kenan   jiya fa na bar gidan naka zafar? ko so kake siyama ta korani Yau  Mtsw ni wallhy ka tashi mu tafi yun wa na keji  "' Da kyr kamil ya amince ahakan ma sai da aka kira faryal ta  bashi go ahead  Kafin suka nufi gidan zafar din  Karfe 7 saura na yamma ci suka fito  Cikin nishadi da jin dadi  "hannun siyama sarkake Dana zafar suka rako kamil din har waje  Honey ni na gama rakiya ta anan na Bar hair strecher na a wuta fa" tafa da a shagwabe  OK jeki toh Nima yanzu Zn shigo  Nan tayi sallama da kamil ta wuce ciki     Dan kallon kamil din yayi  a nitse yace . Ya maganan mu ne"' "naji kayi shiru?  Wani magana kuma zafar? Mtsw kar kace min kaman ta mana  ..nasan kasan abun da nake nufi"   Dan shiru yayi sannan yace "  Zafar I can't do this any more!  What? Kace me kamil Lpyar ka kuwa¿  Lpya ta lau mana ,ya kake so nayi?  Ya nake sO kayi? Ohhhh na fahimce ka kamil   yanzu komai ya zama maka banza a rayuwa har ka fara tunanin zaka kyale wanda ya wulakn ta maka iyaye ya kashe su ko?  Saboda yanzu akwai faryal ko? Is dat it¿  Ohhhh haba  Zafar dan Allah ka daina fadan haka mana Of cous ena so na tabbatr da adalci ma iyaye na  Amma wallhy ba akan faryal bane nace na fasa  Da Allah mallam karka raina min wayo" are you crazy "': .naga kamar wani abun na damun ka  For god sake" an samu suspect a hanu zaka fara billo da naka haukar  Suspect;;; kamil ya maimata cikin sanyin murya  Riko hnnun zafar yayi sanna yce Wannan shine matsala na zafar,   papa da mama sun mutu tun tuni  Kai da siyama yanzu kuke Gina rayuwar ku I can't ruin your happiness zafar"     Na gwammaci na yafe Dana jefa ku cikin wani irin hali"'  Ka duba ka ga yadda ryuwar ku ta zanja cikin knkanin lokaci  Gaskiya I can't ruin it"  Na tabbata baza ta jure rashin uba ba  ga kuma halin sa da zai bayyana wanda bata San da shi ba Zafar" Kayi tunani mana I can't.......... 
.
Shhhhhh kamil ya Isah haka Enough"   Ni dai bazan taba Bari duk  wahalan da kasha a rayuwa ya tafi a banza  Shi din yayi tunanin halin da zaka Shiga  Ciki ne lokacin daya ke maka nashi muguntar   Kaima ai ya rabaka da dukka iyayen ka kamil......  Kar kada kan sa ya shigayi  yace  No Xafar c'mon"; Bamu tabbatar alhj garba bane  ma fa tukunna  Mtsww just lie more kamil, "Ok kana nufin duk  bin ciken da kayi a Germany  da hacking security agencies da kayi ka samu  shaidu akan sa .shima zaka karya ta ne ko?  Ka fada min mana   Dafa shi yayi ahankali tare da ajiyan zuciya   Kamil kar ka sadaukar da rayuwan ka akai na katuna da Erin wahalar da fuskan ta abaya"'  ,rejections da banbanci da mutane suka nuna maka Har rasa faryal ka kusa kayi akan haka"  Ni enagah karya Alhj garba kamr taimako ne mai girma ma al"umma  Don' na tabbata bakai daya ya cutar ba a'rayuwar sa"  Kayi tunani   Shiru kamil yayi yana sauraron xAfr daya cije yana masa magana"  A snyaye yace naji zAfar zan sake tunanin" Sai da safe ya Fada tare da juya wa Shiga motar sa  Ya fice agidan  Ko dakin Abba baibi ba ya wuce site din sa"  Da wannan tunanin har bacci ya kwashe